Abdullahi Abubakar
7343 articles published since 28 Afi 2023
7343 articles published since 28 Afi 2023
Shugaba Bola Tinubu ya nada ɗan marigayi MKO Abiola mai suna Jami'u Abiola muƙamin hadiminsa na musamman a bangaren yarurruka da harkokin kasashen waje.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya roki alfarmar sarakunan gargajiya kan wayar da kan al'umma inda ya bayyana muhimmancinsu a tsare-tsaren gwamnati.
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya amince da ware bas bas domin zirga-zirgar mutane kyauta a fadin jihar baki daya duba da halin kunci da ake ciki.
Malamin addinin Musulunci a jihar Kaduna, Sheikh Ahmed Mahmud Gumi ya ba gwamnatin Najeriya shawara kan yadda za ta yaki yan kungiyar Lakurawa a kasar.
Shugaban Majalisar, Godswill Akpabio ya nada Kawu Sumaila shugaban kwamitin albarkatun mai domin maye gurbin marigayi Sanata Ifeanyi Ubah da ya rasu.
Matashiya yar TikTok a jihar Sokoto, Hamdiyya Sidi Shareef ta fadi abubuwan da suka faru da ita bayan fitar da wani bidiyo da ake zargin ta ci mutuncin gwamna.
Ana fargabar yan kungiyar Lakurawa sun fara yaɗuwa a jihohin Kaduna da Niger, rundunar sojoji za ta sake tura dakaru yankunan domin kawo karshensu.
Yayin da ake zargin malamai da ci da addini, Sheikh Kabiru Gombe ya yi magana kan lamarin inda ya ce Bola Tinubu da Kashim Shettima sun fi kowa ci da addini.
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya fusata kan rubutun da daya daga cikin hadimansa ya yi musamman game da zanga-zangar EndSARS a shekarar 2020.
Abdullahi Abubakar
Samu kari