Abdullahi Abubakar
7355 articles published since 28 Afi 2023
7355 articles published since 28 Afi 2023
Malamin addinin Musulunci a jihar Kaduna, Sheikh Ahmed Mahmud Gumi ya ba gwamnatin Najeriya shawara kan yadda za ta yaki yan kungiyar Lakurawa a kasar.
Shugaban Majalisar, Godswill Akpabio ya nada Kawu Sumaila shugaban kwamitin albarkatun mai domin maye gurbin marigayi Sanata Ifeanyi Ubah da ya rasu.
Matashiya yar TikTok a jihar Sokoto, Hamdiyya Sidi Shareef ta fadi abubuwan da suka faru da ita bayan fitar da wani bidiyo da ake zargin ta ci mutuncin gwamna.
Ana fargabar yan kungiyar Lakurawa sun fara yaɗuwa a jihohin Kaduna da Niger, rundunar sojoji za ta sake tura dakaru yankunan domin kawo karshensu.
Yayin da ake zargin malamai da ci da addini, Sheikh Kabiru Gombe ya yi magana kan lamarin inda ya ce Bola Tinubu da Kashim Shettima sun fi kowa ci da addini.
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya fusata kan rubutun da daya daga cikin hadimansa ya yi musamman game da zanga-zangar EndSARS a shekarar 2020.
Jam'iyyun adawa da dama a Najeriya sun shirya yin wata irin haɗaka mai ƙarfi domin tunkarar zaben 2027 da kuma kifar da Bola Tinubu duba da tsare-tsarensa.
Dan Majalisar Tarayya a NNPP daga jihar Kano, Ali Madaki ya magantu kan shirin tuge shi daga mataimakin shugaban marasa rinjaye inda ya ce shirin Rabiu Kwankwaso ne.
Gwamna Otti na jihar Abia ya nuna damuwa kan yadda yan bindiga da masu garkuwa suka addabi al'umma inda ya yi gargadi tare da shirin yin garambawul.
Abdullahi Abubakar
Samu kari