Abdullahi Abubakar
7333 articles published since 28 Afi 2023
7333 articles published since 28 Afi 2023
Wasu mazauna kauyuka a karamar hukumar Shinkafi a jihar Zamfara sun gudu sun bar kauyukansu saboda barazanar dan ta'adda Bello Turji a wannan mako.
Basarake a yankin Yarabawa da ke sarautar Iwo a jihar Osun, Oba Abdulrasheed Akanbi, ya ce babu gwamnati da za ta hana kotun Shari'a a Kudu maso Yamma.
Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu, Mohammed Ali Ndume ya bayyana yadda aka dakatar da shi daga Majalisa ba tare da albashi ba duk da gudunmawar da suka bayar.
An yada wani faifan bidiyo inda matashi ya bayyana nadamarsa kan rashin goyon bayan Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2023, yana mai cewa ya yi kuskure.
Tsohon Gwamnan Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari, ya koka kan tabarbarewar tsaro inda ya ce matsalar tsaro za ta ragu sosai a yankin Arewa maso Yamma a 2025.
Gwamnonin jihohin Rivers da Bayelsa sun kawo karshen rikici kan rijiyar mai da aka shafe shekaru 22 ana yi a tsakaninsu wanda suka yi yarjejeniyar janyewa daga kotu.
Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya soki zarge-zargen da Shugaban Nijar, Abdourahamane Tchiani ya yi inda ya ce zai iya yin kuskure a maganganunsa.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce game da zargin shugaban kasar Nijar kan Najeriya, mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya soki Abdourahamane Tchiani kan kalamansa.
Kakakin rundunar sojoji ya tabbatar da cewa dakarun sojojin 'Operation Fansar Yamma' sun kama wata mata mai shekaru 25 kan zargin tana safarar bindigogi ga ƴan fashi
Abdullahi Abubakar
Samu kari