Abdullahi Abubakar
5765 articles published since 28 Afi 2023
5765 articles published since 28 Afi 2023
Hukumar zabe mai zaman kanta a Gombe ta sanar da jam'iyyar APC wacce ta lashe zaben ƙananan hukumomi 11 da na kansiloli 114 da aka gudanar a yau Asabar.
Gwamnan jihar Binuwai, Alia Hyacinth ya gargadi tsoffin gwamnoni a jihar kan tsoma baki a harkokin mulkinsa inda ya shawarce su da su rufe bakinsu.
Yayin da ta shirya dakile matsalar cin hanci da rashawa a Najeriya, hukumar EFCC ta yi sabbin nade-nade da suka hada da darektoci 14 domin inganta ayyukanta.
Shugaban alkalan Najeriya, Olukayode Ariwoola ya tura sunan matar Ministan Abuja, Nyesom Wike da wasu alkalai 22 domin kara musu girma a kotun daukaka kara.
Gwamnatin jihar Legas ta garkame coci-coci guda biyar da wuraren shakatawa akalla guda 19 saboda yawan damun jama'a da ƙara wanda ya sabawa dokokin ƙasa.
Shugabba Bola Tinubu ya bayyana dalilan da ke saka shi daukar tsauraran matakai ko da kuwa 'yan ƙasar za su shiga matsala na wani lokaci domin inganta Najeriya.
Babbar kotun jihar Kogi ta umarci shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya hallara a gabanta kan saɓa doka da ya yi kan binciken tsohon gwamnan jihar, Yahaya Bello.
Fitaccen Fasto a jihar Kaduna, Rabaran Matthew Ndagoso ya bayyana illar rashin tsaro da tsadar rayuwa ga ƙwaƙwalwar 'yan Najeriya, ya ba Bola Tinubu shawara.
Masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood ta sake shiga jimami bayan rasuwar fitaccen jaruminta, Ganiyu Oyeyemi da aka fi sani da Ogunjimi a yau Juma'a.
Abdullahi Abubakar
Samu kari