Abdullahi Abubakar
7317 articles published since 28 Afi 2023
7317 articles published since 28 Afi 2023
Bayan shafe tsawon lokaci ana rigima kan kujerar sarauta, kotun daukaka kara a Ibadan ta yi zama kan rigimar sarauta a jihar Oyo kan kujerar Soun na Ogbomoso.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu ya jajanta bayan rasuwar shugaba a kungiyar PANDEF, Cif Edwin Clark a yau Talata inda ya ce an yi rashin kishin kasa.
Bayan zargin cin zarafin jami'an gwamnati, rundunar ‘yan sanda a Ogun ta ayyana fitaccen mawaki Habeeb Okikiola a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo.
Bayan yada wasu rahotanni, Gwamnatin Anambra ta karyata jita-jitar kama mata da ba su saka rigar nono da dan kamfai a wuraren taruwar jama'a a jihar.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kogi, Hon. Leke Abejide ya bukaci hadin kan Yarbawa a yankin kan zaben 2027 domin nuna wa Shugaba Bola Tinubu gata.
Yayin ake shirye-shiryen zaɓen 2027, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nada sabon mataimaki na musamman kan matasa da tsare-tsare.
Yayin da tarun matsaloli suka yi yawa a Arewa, Sheikh Murtala Bello Asada ya ce zai yi wahala Tinubu ya tsallake zabe a 2027 ya danganta hakan da nakasa yankin.
Yayin da ake zargin neman ta da husuma, Gwamna Ademola Adeleke ya zargi tsohon gwamna Adegboyega Oyetola da shirin tayar da zaune tsaye a Jihar Osun.
Mutane da dama sun soki Gwamna Uba Sani na Kaduna da ya taya Nasir El-Rufai murnar zagayowar haihuwarsa, yana mai masa fatan alheri da kariya daga Allah.
Abdullahi Abubakar
Samu kari