Abdullahi Abubakar
6441 articles published since 28 Afi 2023
6441 articles published since 28 Afi 2023
Babbar Kotun Tarayya a birnin Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya kan gurfanar da mutanen da ake zargi da alaka da ta’addanci wanda ba su halarci kotu ba.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a 2023, Peter Obi, da John Odigie-Oyegun tare da shugabannin ADC sun tsira daga harin ‘yan bindiga a Benin, Edo.
Fadar Shugaban Ƙasa ta tabbatar da murabus ɗin Kayode Egbetokun a matsayin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, bisa dalilan kula da iyali ba kamar yadda ake yadawa ba.
Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang, ya umarci hukumomin tsaro su tsananta farautar masu hannu a harin Ratatis wanda ya janyo mummunan asarar rayuka.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, na neman gwamnatin tarayya ta dauki alhakin lafiyar Nasir El-Rufai yayin tsare shi da ke janyo martani.
Kasashen Larabawa da Musulmi sun yi Allah-wadai da kalaman jakadan Amurka a Isra’ila, Mike Huckabee, kan fadada ikon Isra’ila, suna yin gargadi kan illolinsa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan rawar da ya taka a nasarar APC a zaben kananan hukumomi shida da aka gudanar.
Gwamnan Akwai Ibom, Pastor Umo Eno, ya yi barazanar kwace takardun sarautar sarakunanan gargajiya idan suka bari aka samu barnata kayan gwamnati a jihar.
Hukumar zabe INEC ta sanar da sakamakon zaben AMAC a Abuja, inda APC ta tabbatar da nasarar Christopher Maikalangu da kwarin gwiwar zaben shekarar 2027.
Abdullahi Abubakar
Samu kari