Abdullahi Abubakar
6425 articles published since 28 Afi 2023
6425 articles published since 28 Afi 2023
Farfesa Usman Shuaib da Imam Fuhad Adeyemi sun bukaci a cire Zakka daga tsarin haraji a sabuwar dokar haraji ta 2025 don tabbatar da adalci ga al'ummar Musulmi.
Al'ummar Musulmi a garin Worcester da ke Birtaniya sun yi Allah-wadai da harin da aka kai masu kwana daya bayan farmakin Musulmai suna salla a Manchester.
Hukumar zabe ta INEC ta fitar da sabon jadawalin zabukan 2027, tare da sauya ranakun zaben shugaban kasa zuwa 16 ga Janairu bisa tanadin Dokar Zabe 2026.
Tsohon hadimin Gwamna Abba Kabir, Hon. Abba Dala ya nuna damuwa kan kashe-kashe da ake yi a Arewacin Najeriya inda ya gargadi sake zaben APC a wani tsohon bidiyo.
Malamin Kirista Emmanuel Iren ya gargadi mata game da auren Musulmi, yana jaddada muhimmancin daidaiton bangaskiya fiye da soyayya ko jin dadi a cikin aure.
Fasto Ayodele ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai yi manyan sauye-sauye a gwamnatinsa kafin 2026, yana mai tabbatar da cewa suna da nasaba da zabe na 2027.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta ce ta taba fuskantar tsangwama saboda aurenta da Musulmi, tana mai karyata zargin kisan Kiristoci a Najeriya.
Rabiu Kwankwaso da Gwamna Seyi Makinde suna gudanar da ganawa a Ibadan wanda ake hasashen na da alaka da zaben 2027, tare da hasashe kan kulla kawancen siyasa.
Yan Najeriya sun yi ta surutai bayan bidiyon Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, yana ture Usman Ododo yayin ganawar gwamnonin da Bola Tinubu a Abuja.
Abdullahi Abubakar
Samu kari