Abdullahi Abubakar
7273 articles published since 28 Afi 2023
7273 articles published since 28 Afi 2023
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Gbenga Olawepo-Hashim ya soki tsarin rabon mulki, ya ce hakan taimakawa Bola Tinubu a zaben shekarar 2027 ne.
A kwanakin nan an yi yada yada jita-jitar cewa an yi wa shugaban kungiyar Izalah reshen Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir ihu a wani masallacin Abuja.
Jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi kira ga Shugaba Bola Tinubu ya soke tafiyarsa a kasashen waje ya kuma ayyana dokar ta-baci a Katsina da Zamfara.
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Benue da ke Arewacin Najeriya, Hon. Aondona Dajoh, ya ajiye mukaminsa a ranar Lahadi 24 ga watan Agustan 2025 da muke da ciki.
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana jimami kan rasuwar babban malamin Musulunci, Sheikh Umar Bojude, babban limamin masallacin AG Dalibi a jihar Gombe.
Kungiyar Malaman Musulmi na Yarbawa ta gargadi Sheikh Habeeb Adam Al-Ilory na Markaz Agege kan kalaman da ake zargin sun saba wa Sahabban Annabi SAW.
Yar takarar shugaban ƙasa, Ada Kate Uchegbu, ta ce Najeriya na buƙatar mace shugaba don kawo sabon salo da ci gaban ƙasa inda ta dauki alkawura da dama.
Wani babban jigon APC, Farfesa Haruna Yerima, ya bayyana cewa Bola Ahmed Tinubu zai yi nasarar 2027 idan ya cigaba da tafiya da Kashim Shettima..
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa bayanai sun nuna yawan albashi da Shugaba Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima ke karba.
Abdullahi Abubakar
Samu kari