Abdullahi Abubakar
7261 articles published since 28 Afi 2023
7261 articles published since 28 Afi 2023
Kungiyar MURIC ta soki Amurka kan kira da ta yi na a soke Shari’a da barazanar kakabawa gwamnonin Arewa 12 takunkumi, tana kiran hakan matsayinta rashin adalci.
Kungiyar ISWAP ta mayar da martani ga kalaman Donald Trump, tana kiran shugaban Amurka “makaryaci kuma dan kama-karya” da ke neman ya ta da rikici a Najeriya.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana ta’aziyya kan rasuwar Hakimin Wuro Tale, Alhaji Adamu Yerima a jihar Gombe.
Wani bako ya fadi a lokacin wani taro da Shugaba Donald Trump ya jagoranta a Fadar White House, yayin da ake magana kan rage farashin maganin kiba.
Rundunar ‘Yan sanda ta janye karar Naira miliyan 400 da ta shigar kan tsohon Sanata Andy Uba da abokinsa, bayan sulhu tsakanin ɓangarorin da ke rikici.
Kungiyar ECOWAS tare da shugabannin addinin Musulunci sun kuduri aniyar hada kai wajen yakar ta’addanci da tsattsauran ra’ayi a yankin yammacin Afirka.
Wasu mambobin jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya sun gudanar da zanga-zangar lumana a Abuja, inda suka kai ziyara ga manyan ofisoshi na ƙasashen waje.
An kama wani mutum da ya yi wa shugabar ƙasar Mexico, Claudia Sheinbaum, wani mummunan ɗanyen aiki ta hanyar rungumeta da ƙoƙarin sumbatarta a bainar jama’a.
A kwanan nan Shugaba Donald Trump na Amurka ya sanya Najeriya cikin “Kasashen da ake musu kallo na musamman” (CPC) kan zargin kisan kiyashi na Kiristoci a kasar.
Abdullahi Abubakar
Samu kari