Abdullahi Abubakar
7260 articles published since 28 Afi 2023
7260 articles published since 28 Afi 2023
Rahotanni sun tabbatar da cewa Gwamna Charles Soludo na jam’iyyar APGA yana kan gaba a zaben gwamnan Anambra da ratar kuri'u masu yawa kan yan adawa.
Jami'an hukumar INEC sun fara sanar da sakamakon zaben gwamnan Anambra na 2025. Dan takarar jam'iyyar LP da Peter Obi ya goyi baya ya fadi a mazabarsa.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore, ya gargadi gwamnatin Najeriya da kada ta raina nufin Shugaban kasar, Donald Trump wajen dakatar da kisan Kiristoci.
Gwamna Charles Soludo ya zargi wata jam’iyyar adawa da sayen ƙuri’u tsakanin ₦15,000 zuwa ₦20,000, yayin da yake nuna kwarin gwiwa kan nasarar APGA.
’Yan bindiga da ake zargin yaran Bello Turji ne sun kashe mutum biyar tare da sace wasu tara a kauyen Bargaja, karamar hukumar Isa, Jihar Sokoto.
Malamin addinin Musulunci Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana cewa duk ganawarsa da ‘yan bindiga ta kasance ne tare da jami’an gwamnati da rundunar ‘yan sanda.
Sarkin Lagos, Oba Rilwan Akiolu, ya ce tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar, ba zai taɓa zama shugaban Najeriya ba duk da kokarin da yake yi.
Mutanen jihar Anambra za su fito domin kada kuri'unsu a zaben gwamna na ranar Asabar, 8 ga watan Nuwamban 2025. Manyan 'yan siyasa na takara a zaben.
Fadar shugaban kasa ta karyata wani faifan bidiyo da ya bazu a kafofin sadarwa da ke cewa sojojin Amurka sun isa tsibirin Bonny da ke Jihar Rivers.
Abdullahi Abubakar
Samu kari