Abdullahi Abubakar
7257 articles published since 28 Afi 2023
7257 articles published since 28 Afi 2023
An gano wani bidiyon da ya fito daga hannun dan bindiga ya nuna yadda aka kula da yaran, tare da bayyana cewa sulhu da tattaunawa ne ya ba da damar sakin daliban.
Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya dakatar da sakataren ilimi Danlami Hayyo saboda rahoton kulle makarantu ba tare da izini ba wand ya jawo magana.
Rahotanni sun tabbatar da kama fitaccen dillalin makamai ga ’yan bindiga da ake kira “Gwandara 01”, bayan sahihin bayanan leƙen asiri a Bwari da ke Abuja.
Gwamnatin jihar Abia ta rufe ofishin yakin neman zaben 'Renewed Hope Partners 'na Shugaba Tinubu a Umuahia, inda jami’in hukumar ya ce ba a basu sanarwa ba.
An ceto ɗalibai mata guda 25 da aka sace daga makarantar mata da ke Maga da ke jihar Kebbi a Arewa maso Yammacin Najeriya bayan wasu biyu sun kubutua tun farko.
Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya bayyana shirin kafa sabuwar kungiyar tsaro mai kama da Hisbah domin daukar ma’aikatan da gwamnatin yanzu ta kore su.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Gwamna Hope Uzodimma a matsayin “Jakadan Renewed Hope,” kuma zai jagoranci wayar da kan jama’a da siyasar tallata manufofin gwamnati.
Tsohon gwamna, Ayo Fayose ya bayyana cewa maganganun Olusegun Obasanjo sun fusata shi ƙwarai a zagayowar haihuwarsa, har ya ji kamar ya buge shi.
Majiyoyi sun nuna hare-haren ’yan bindiga sun shafi aƙalla dalibai 2,496 cikin shekaru 11 a Najeriya tare da jawo tashe-tashen hankula musamman a Arewa.
Abdullahi Abubakar
Samu kari