Jihar Sokoto
Alkalin Kotun Ƙoli, Mai Shari’a Umaru Atu Kalgo, ya rasu yana da shekaru 89 bayan doguwar jinya, inda aka binne shi a Sokoto bisa tsarin Musulunci
Gwamnan Sokoto Ahmed Aliyu ya ce ikirarin cewa Tinubu bai yi wa ’yan Najeriya wani tasiri ba cikin shekaru uku farfaganda ce, yana mai yabawa tallafin abinci da tak.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin saman Najeriya ta tsara hanyar taimaka wa takwarorinta, za a hana yan bindiga sakat a jihar Sokoto da mawakbtan ta.
Kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC) ta bukaci Ministan tsaro, Janar Christopher Musa (mai ritaya) ya yi murabus daga mukaminsa idan ya gaza magance.
Hakimin Gorau ya bayyana yadda ya tsira daga hatsarin kwale-kwale a Sokoto, inda aka binne mutane 62 bayan hatsarin da ya yi sanadin mutuwar fasinjoji da dama.
Dakarun sojojin Operation Fansan Yamma sun ceto wanda aka yi garkuwa da shi a Kaduna tare da kashe ɗan ta’adda a wani samame da suka yi a jihar Sokoto.
A labarin nan za a ji cewa wasu daga cikin mazauna jihar Sokoto sun bayyana takaici game da halin da suka shiga bayan mummunan harin yan bindiga.
A labarin nan za a ji halin da ake ciki bayan an tsamo gawar mutane akalla 52 daga cikin ruwa bayan hadarin kwale-kwale da aka yi a jihar Sokoto.
A labarin nan za a ji cewa hukumar tsaro ta farin kaya, DSS ta bayyana cewa akwai wani shiri da yan ta'adda da yan bindiga ke yi a kan makarantun Sokoto.
Jihar Sokoto
Samu kari