
Jihar Sokoto







Wasu miyagun 'yan bindigan daji sun tafka mummunaɗ ɓarna yayin da suka kai farmaki mai muna kan ƙauyuka 7 da ken kan iyaka a jihohon Kebbi da Sakkwato.

Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta fitar da sabon rahoto da ke nuna jihohin Najeriya goma mafi tsadar rayuwa da kuma tashin farashin kayayyaki a kasar.

Miyagun ƴan bindiga sun kai wani sabon hari a jihar Sokoto inda suka halaka mutane mutum huɗu tare da sace wasu mutane masu tarin yawa a ƙaramar hukumar Goronyo.

Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya bayyana cewa a yanzu haka Najeriya na bukatar tsabar kuɗi har naira tiriliyan 21 domin magance matsalar karancin gidaje.

Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto ya amince da sakin kudi kimanin naira biliyan 4 don siyan kayan abinci da za a raba a fadin kananan hukumomin jihar.

Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Sokoto ta tanadi hukuncinta kan ƙarar da aka shigar kan gwamnan jihar, Ahmed Aliyu, na neman a soke nasararsa.

An shiga jimami a jihar Sokoto bayan shugaban jam'iyyar All Progresives Congress (APC) ya rasa ɗansa a wani mummunan hatsarin mota, jin kadan bagan gama karatu.

Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu, ya rantsar da sabbin kwmaishinoni 25da ya naɗa kana ya bai wa kowanensu ma'aikatun da zai jagoranta a matsayin mamban SEC.

Rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar PDP ya dauki sabon salo a karshen mako yayin da babban jigon jam’iyyar da ya shafe sama da shekaru 25 ya koma jam'iyyar APC.
Jihar Sokoto
Samu kari