![Daga zuwa a tura masa N2, 500, mutumi ya wawushewa mai POS N360, 000 a akawun](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4ba46088995c9087.jpeg?v=1)
Jihar Sokoto
![Daga zuwa a tura masa N2, 500, mutumi ya wawushewa mai POS N360, 000 a akawun](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4ba46088995c9087.jpeg?v=1)
![Ambaliyar ruwa ta yi babbar barna a jihar Arewa, mutum 1,664 sun rasa matsugunni](https://cdn.legit.ng/images/560x315/de44bd8de45db82b.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Malamin Musulunci ya yi addu'ar kawo karshen mulkin Tinubu, ya yi tone tone](https://cdn.legit.ng/images/360x203/676253dee8097847.jpeg?v=1)
![Kotu ta tsige ɗan majalisar tarayya, ta umarci hukumar INEC ta shirya sabon zaɓe](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d67609497b9f1537.jpeg?v=1)
![Ana fargabar tsige Sarkin Musulmi bayan sabuwar doka, an gargadi gwamna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5c38fb6347d210e7.jpeg?v=1)
![Ta faru ta kare, gwamna ya sa hannu kan dokar da ta ragewa sarkin Musulmi karfin iko](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5c38fb6347d210e7.jpeg?v=1)
![An kama ɓarawon da ya gawurta da satar babur bayan ya yi sata a asibiti](https://cdn.legit.ng/images/190x107/351e41a6777a42e4.jpeg?v=1)
Rundunar yan sanda a jihar Sokoto ta sanar da cafke barawon babur da ya sace abin hawa a asibiti. Bayan tsananta bincike an same shi da sauran baburan sata shida.
![2027: Gwamnoni 5 da ka iya rasa damar zarcewa wa'adi na 2 saboda wasu dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7b14946df3109aef.jpeg?v=1)
Ana hasashen wasu gwamnonin jihohin Najeriya za su iya samun matsala a zaben 2027 da ke tafe saboda matakan da suka dauka daban-daban a jihohinsu.
![Malamai da limamai a Arewa sun yiwa masu son warware rawanin Sarkin Musulmi wankin babban bargo](https://cdn.legit.ng/images/190x107/25da335205ee751c.jpeg?v=1)
Malamai a Arewacin Najeriya sun bayyana cewa, ba za su amince ba a taba martabar Sakin Musulmi alhali suna kallo. Sun bayyana matsayarsu kan ci gaba da mulkin.
![Gwamna ya fusata kan jami'an gwamnati da suka karkatar da kudaden ma'aikata, ya ba su umarni](https://cdn.legit.ng/images/190x107/33821afd509e690f.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya gargadi jami'an gwamnati da suka karkatar da kudaden goron Sallah da aka ba ma'aikata da su mayar da su.
![Dambarwar Sultan: Dalilai da ka iya jawo Gwamna Aliyu rasa kujerarsa a 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/949827f0d6ee10fd.jpeg?v=1)
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya tube sarakuna akalla 15 bayan hawansa karagar mulkin jihar tare da kirkirar sabuwar doka da za ta rage ikon Sultan.
![Sarkin Musulmi a shirye yake, zai karɓi kowacce dokar gwamnatin Sokoto](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aabeecb31bb9179d.jpeg?v=1)
Alhaji Muhammad Abubakar Sa'ad III, sarkin Musulmi da ke Sokoto, ya bayyana cewa ya shirya tsaf domin bin duk wata doka da gwamnatin jihar Sokoto za ta gindaya.
![Gwamnatin Sokoto ta fadi dalilin yin doka domin rage ikon Sarkin Musulmi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2ad9cc5bef5b9551.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana cewa mai alfarma Sarkin Musulmi bai da ikon nada kowa a idon doka. Ta ce hakan ya sanya za ta yiwa doka gyara a jihar.
![Fadar Sarkin Musulmi ta bayyana gaskiya kan rigima da gwamnatin Sokoto](https://cdn.legit.ng/images/190x107/949827f0d6ee10fd.jpeg?v=1)
Fadar Sarkin Musulmi ta fito ta yi magana kan batun rikicin da ake yadawa tana yi da gwamnatin Sokoto. Fadar ta ce babu wata rigima a tsakanin bangarorin biyu.
![Sokoto: Halin da ake ciki bayan fara sauraron ra'ayin jama'a kan dokar masarautu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1595040808ff010e.jpeg?v=1)
Yayin da ake kokarin gyaran fuska a dokar masarautun jihar Sokoto, yau Talata za a fara sauraran ra'ayin jama'a game da sabuwar dokar da ake magana a kai.
Jihar Sokoto
Samu kari