Jihar Sokoto
Akalla mutane 21 ake fargabar sun mutu, an sace 37 yayin da ‘yan bindiga suka kai hari Tsamaye a Sokoto, lamarin da ya raba dubban mutane da gidajensu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kano ta kai ta'aziyya jihar Sakkwato inda Abba Kabir Yusuf ya wakilta manyan jami'a su yi ta'azziyar Sardauna.
Farfesa Mansur Sokoto ya ce Malaman Musulmi ma sun gana da Bola Tinubu kuma sun faɗa masa gaskiya kan tsaro da matsin rayuwa, bayan kalaman Cardinal Onaiyekan.
Rundunar ‘yan sandan Sokoto ta tabbatar da harin Lakurawa a Girkau, inda aka kashe dan sanda da fararen hula biyu tare da kona motocin jami'an tsaro.
Wasu ‘yan bindiga sun kashe mutane akalla 12 a kauyen Lajinge da ke Sokoto, inda suka kona mutum shida da ransu tare da sace wasu mazauna kauyen.
'Yan sandan jihar Sokoto sun dakile harin ‘yan bindiga a kauyen Anada da ke Binji, inda suka kwato tumaki 43 da aka sace ba tare da samun asarar rai ba.
Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya ta yi alhinin rasuwar tsohon Ministan Kudi, Alhaji Abubakar Alhaji, tana yabawa irin gudummawar da ya bayar ga ci gaban kasa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon babban kwamishinan Najeriya a Birtaniya, Alhaji Abubakar Alhaji ya koma ga Mahaliccinsa yayin da ya ke karban magani a Abuja.
Aƙalla mutum uku sun mutu a cikin masallaci yayin da ‘yan bindiga suka kai hari ƙauyen Tsamaye a Sokoto, inda suka sace mutane tare da kwashe dabbobi da dukiyoyi.
Jihar Sokoto
Samu kari