Jihar Sokoto
Shugabannin al'umma a Sokoto Gabas na ƙorafi kan barazanar hare-hare daga Bello Turji, suna neman gaggawar taimako daga gwamnati bayan tserewar mazauna ƙauyuka.
Fasto Matthew Kukah musanta rahotannin da ke cewa babu tsanantawa ga Kiristoci a Najeriya, yana jaddada cewa matsalar tsaro na shafar kowa, Musulmi da Kiristoci.
'Yan bindiga da ake zargin yaran Bello Turji ne sun kai hari a Gajit, Sokoto, sun jikkata biyu da sace fiye da 20 abin da ke tayar da hankali kan ta’addanci.
Rahotanni sun nuna cewa kasurgumin dan bindigar nan, Bello Turji ya tura sakon barazana ga mazauna Tidibale, lamarin da ya sa suka fara guduwa a Sakkwato.
Wani rahoto ya yi ikirarin cewa sojojin Amurka sun kashe Lakurawa 155 a harin da suka kawo Najeriya a 2025. Wani bincike ya ce babu wata hujja ta nasarar harin.
Wani bidiyo da yan jaridu suka gani ya tabbatar da kashe ‘yan ta’adda da lalata maboyarsu a Sokoto, yayin hare-haren sama na Amurka a ƙarshen Disambar 2025.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya yi wa 'yan kasa bayani kan rashin tsaro.
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Abdullahi Fodio a Kebbi za ta karrama Gwamna Nasir Idris da digirin girmamawa, tare da yaye dalibai 7,221 a taron tarihi.
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta tabbatar da hukuncin kisa kan Farida Abubakar saboda kisan Babban Majistare Attahiru a Kebbi; Farida ta daukaka ƙara zuwa Kotun Ƙoli yanzu.
Jihar Sokoto
Samu kari