Jihar Sokoto
Ana samun korafe-korafe yayin da ake zargin Rundunar sojin Najeriya ta kashe daruruwan fararen hula bisa kuskure a hare-haren sama da suka yi kan 'yan ta'adda.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'adanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe bayin Allah tare da yin awon gaba da mutane masu yawa.
Malamin Musulunci da zai yi takarar gwamna, Sheikh Bashir Sani Ahmad Sokoto ya yi zargin cewa an je za a kashe shi. An kama wanda ake zargi ya je gidan shi.
Rahotanni sun ce Sanata Ibrahim Lamido daga jihar Sokoto na shirin ficewa daga jam'iyyar sakamakon sabanin da ke tsakaninsa da shugabancin jam’iyya.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta sanar da cewa za a iya samun ruwan sama a wasi jihohin Arewa ta Yamma da Arewa ta Tsakiyar Najeriya a yau Juma'a.
Hukumar kula da sufurin ruwa ta kasa (NIWA) ta yi martani kan rahotannin da ke cewa wasu 'yan bindiga sun nutse a cikin kogi a Sokoto bayan jirginsu ya yi hatsari.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa akalla ‘yan bindiga 150 sun nutse bayan jirgin ruwa da ke dauke da su ya kife a yankin Sabon Gida na jihar Sokoto.
Dan ta'adda, Bello Turji ya tilasta mazauna Bargaja a jihar Sokoto tserewa bayan barazanar kisa da hare-hare masu tsanani da suka dade suna faruwa.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Gwamnan jihar Sakkwato kuma tsohon Shugaban Majalisar wakilai ya rika sauya sheƙa daga fara siyasarsa kafin ya ci birki a ADC.
Jihar Sokoto
Samu kari