Jihar Sokoto
Rundunar 'yan sandan Sokoto ta ce ta kwato dabbobi 689 daga hannun barayi, tare da kubutar da mutum takwas da aka sace cikin hare-haren 'yan bindiga.
Wasu hatsabiban 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a kauyukan jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun sace 'yan gudun hijira da dabbobi masu yawa.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a fita duba watan Safar a kaladandar Musulunci bayan kammala watan Muhammar na 1448 da ya yi daidai da 2026.
Gwamnatin jihar Sokoto ta kaddamar da kayan yaki da suka hada da motoci da babura domin cigaba da yaki da yan bindiga karkashin Ahmad Aliyu Sokoto.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya karbi shugaban karamar hukuma da ya yi murabus zuwa jam'iyyar ADC. Ya ce jarumai ke komawa ADC.
'Yan bindiga dauke da makamai sun sake kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe mutane bayan sun rika harbi kan mai uwa da wabi.
Tsohon ɗan takarar gwamnan Sokoto a PDP, Saidu Umar Ubandoma ya fice daga PDP zuwa APC a Sokoto, yana mai danganta matakin da jagorancin Sanata Aliyu Wamakko.
Hukumar NiMet ta yi gargadin cewa jihohi 27 na Najeriya na cikin hadarin ambaliyar ruwa tsakanin 1 zuwa 10 ga Yuli, tare da bukatar daukar matakan kariya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a wasu kauyukan jihar Sokoto. Hare-haren sun jawo mutane da dama sun tsere daga gidajensu don samun tsira.
Jihar Sokoto
Samu kari