
Jihar Sokoto







Rana bata karya sai dai uwar diya ta ji kunya! Yau Asabar, 18 ga watan Maris take ranar zaben gwamnoni a Najeriya. A nan za m8 kawo yadda yake a Neja da Sokoto.

Yayin da zaben gwamna a Najeriya ke ci gaba da tunkarowa, 'yan siyasa a jihar Sokoto na ci gaba da kawo tsaiko daga yadda suke yin kamfen da munanan kalamai.

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) tayi ƙarin haske kan dalilin ta na dakatar da zaɓen gwamna Aminu Tambuwal ƴan majalisun tarayya na jihar Sokoto.

Hukumar zabe mai zaman kanta ta aike da wasikar dakatarwa har sai baba ta gani da kwamishinan hukumar na jihar Sakkwato, Dakta Nura Ali, nan take ta mayr gurbin

Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Sokoto, ta yi kira ga mambobin ta da su tabbatar sun yi duk mai yiwuwa wajen tsare ƙuri'un su a ranar zaɓen.

Mai neman kujera lamba ɗaya a Najeriya karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya lallasa manyan abokan karawarsa a zaben Sokoto da Jihar Kebbi.
Jihar Sokoto
Samu kari