
Aminu Waziri Tambuwal







Sabon gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya sha alwashin ƙwato kadarorin jihar da gwamnatin Aminu Waziri Tambuwal, ta yi gwanjon su. Ya ce ba sani ba sabo.

A ranar Litinin, 22 ga watan Mayu ne Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya nada sabon shugaban hukumar lafiya ta jihar da manyan jami’an makarantun jami’a.

Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya sanar da karrama wasu daga cikin manyan jihar da suka hada da tsohon shugaban kasa Shehu Shagari, Sarkin Musulmai.

Shugaban majalisar waki;lai Femi Gbajabiamila ya ce ya yi nadamar goyawa Aminu Waziri Tambuwal baya wajen zama kakakin majalisar wakilai ta 7, duk da a lokacin

Gwamnan jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya ce ya fara jin ƙanshin nasarar Atiku Abubakar a kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa a Najeriya.

Majalisar wakilai ta Najeriya ta samu shugabanni daban-daban tun shekarar 1999 zuwa yanzu da Honarabul Femi Gbajabiamila ke jagorantarta kafin zaban Hon Abbas.

Zababben gwamnan jihar Sokoto ya ce ya kafa kwamitin zai binciki yawaita kashe kudi da cin bashin da gwamnatinsa ke yi a tsawon shekarun da ya yi mulki a jihar.

Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya rantsar da sakatarorin din-din-din 23 da manyan daraktoci 15 a ranar 2 ga Mayu, yan kwanaki kafin mika mulki.

A zaben yau ne za a su wanene za su zama Sanatocin jihar Sokoto da na Zamfara ta tsakiya. Mun tattaro zabukan Gwamnoni, ‘Yan majalisa da Sanatoci da ake jira.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari