![An shiga jimami bayan mutuwar mahaifiyar Minista, Tinubu ya nuna alhini](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4939f830153ffbb0.jpeg?v=1)
Aisha Buhari
![An shiga jimami bayan mutuwar mahaifiyar Minista, Tinubu ya nuna alhini](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4939f830153ffbb0.jpeg?v=1)
![Tsohon hadimin Buhari ya fadi yadda gwamnatin Tinubu za ta yi nasara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/96f2c3d78d5d1c87.jpeg?v=1)
![Da gaske ne Aisha Buhari ta ce tsohon Shugaban Kasa Buhari ya rasu a 2017? Ga gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/46bb545956c4dd5d.jpeg?v=1)
![Aisha Buhari ta ce ainahin mijinta ya rasu a 2017? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4ebf5666b8517b90.jpeg?v=1)
![Tinubu ya tura sako mai muhimmanci ga mai dakin Buhari, ya fadi halayenta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2ff66bbf465d435f.jpeg?v=1)
![Aisha Buhari ta yi sabuwar 'yar jikalle, matar Tinubu da Shettima sun je barka](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bea88bdee096396d.jpeg?v=1)
![Buhari ya fadi dalilin da yasa ya ki fito da sakamakon WAEC dinsa a 2015](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7ff960dc9070c736.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce da gangan ya ki fitar da sakamakon WAEC dinsa a 2015 duk da irin matsin lambar da ya sha daga 'yan adawa.
![Kakakin Buhari: Abin da ya hada ni fada da Abba Kyari a Aso Villa har ya rasu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/98a76b9a4f37abac.jpeg?v=1)
Mai magana da yawun Muhammadu Buhari bai ji dadin aiki da Marigayi Abba Kyari sosai ba. Femi Adesina ya bada labarin rashin jituwarsa da Abba Kyari kafin ya rasu.
![Yadda Shugaban kasa ya ba ni mukami bai taba gani na ba Inji Mai daukar hoton Buhari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5bc43452923f115d.jpeg?v=1)
Mai daukar hoton Muhammadu Buhari, Bayo Omoboriowo ya samu mukami a fadar shugaban kasa babu dangin iya a Aso Rock Villa, sai dai tsabar iya aiki.
![Hadimin Buhari ya bayyana abin da Aisha ta gaya masa lokacin da ciwon Buhari ya tsananta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c58cd0928de77c42.jpeg?v=1)
Femi Adesina, hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana yadda suka yi da Aisha Buhari, lokacin da tsohon shugaban kasan ke jinya.
![Na kusa da shi ya bayyana halin tausayi da Buhari ya shiga lokacin rashin lafiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/67fb52ba5510ee9c.jpeg?v=1)
Femi Adesina yana cikin masu magana da yawun Muhammadu Buhari a mulki, ya ce sai da rashin lafiyar shugaban Najeriyan ta jawo bai san halin da yake ciki ba.
![Ayi Hakuri: Dalilin neman afuwar ‘Yan Najeriya kan wahalar da na Jefa su – Buhari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f62cc0c2d7c28395.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi magana game da gwamnatinsa. Muhammadu Buhari ya bayyana abin da ya sa al’umma suka ci kwa-kwa a lokacinsa.
![Mutane 5 wadanda suka fi karfin fada-aji a gwamnatin Buhari da yanzu aka daina jin duriyarsu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/94f1587e4d1ac8ec.jpeg?v=1)
A gwamnatin Buhari, an yi ikirarin akwai wasu da ke juya akalar mulkin kasar da aka yi wa lakabi da 'cabal' a turance. Ga jerin mutum 5 da suka fi karfin fada-aji.
![Jerin Sunaye: Kusoshin gwamnatin Buhari 5 da yanzu suka yi tsit kamar basa nan](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bda8bae2f3f52af2.jpeg?v=1)
Muhammadu Buhari dai ya kammala wa’adin mulkinsa a ranar 29 ga watan Mayun 2023, inda ya mika mulki ga magajinsa, Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
![An hada tsohon shugaba Buhari da aiki a Katsina, watanni 7 da barin kujerar mulki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c808ec0ed59ca545.jpeg?v=1)
Muhammadu Buhari, gwamna da Sarakunan jihar Katsina za su zo taron da za ayi a Katsina. Tsohon shugaban Najeriya zai jagoranci yaki da shaye-shaye a Katsina.
Aisha Buhari
Samu kari