Aisha Buhari
Yan uwa da abokan arziki sun shirya taron yi wa shugaba Muhammadu Buhari addu'a a Abuja yayin da ya cika shekara daya da rasuwa a ranar 13 ga Yulin 2026.
Yaron tsohon shugaban kasa marigayi Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya lashe zaben fitar da gwani na mazabar Daura/Sandamu/Mai'adua na jam'iyyar APC.
Shugaban majalisar wakilai, Abbas Tajudeen ya karbi bakuncin Yusuf Buhari da wasu abokan shi. Yusuf Buhari ya yi magana bayan ganawa da shugaban majalisar wakilai.
Yusuf Muhammadu Buhari ya saurari jama'a domin jin korafe-korafen da suke da shi. Ya nada shugaban da zai jagoranci haka kan jama'a a zaben 2027.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya gana da Yusuf Muhammadu Buhari a gidan gwamnati. Ya nuna masa fom din takara da ya saya tare da rakiyar manyan 'yan siyasa.
Dan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya samu tikitin takarar majalisar wakilai domin wakiltar mazabar Sandamu/Daura/Mai’adua a 2027.
Dan marigayi Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya ce ya amsa kiraye-kirayen al’umma bayan ganin irin gudummawar da mahaifinsa ya bayar tun daga soja zuwa farar hula.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
A labarin nan, za a ji yadda ƴan Najeriya suka yada jita-jitar cewa wadansu manyan ƴan siyasa a Najeriya suna shirin kara aure alhali labarin karya ne.
Aisha Buhari
Samu kari