An sami matsala a PDP a Kwara: Saraki ya sa gwamnansa ya fasa takara

An sami matsala a PDP a Kwara: Saraki ya sa gwamnansa ya fasa takara

- Bokula Saraki ya nemi gwamna Abdulfatah daya ajjiye takarar sa

- Ahmed yace Saraki ya nemi ya janye ne biyo bayan wani karamin hargitsi da akayi da PDP a zaben daya gudana a jihar tasa

- Gwamnan yace janyewar tasa ba abinda zai tsinanawa jam'iyar

An sami matsala a PDP a Kwara: Saraki ya sa gwamnansa ya fasa takara
An sami matsala a PDP a Kwara: Saraki ya sa gwamnansa ya fasa takara
Asali: Depositphotos

A ranar 24 ga watan Nuwamba gwamnan jihar Kwara Abdulfatah Ahmed ya bayyana cewa an nemi ya janye daga takarar da yake nema ta sanata ya barwa Abdulrafi'u Ibrahim.

Rahoton ya bayyana cewa wannan batu na bukatar janyewar tasa ya fito ne daga bakin Bukola Saraki.

DUBA WANNAN: Yawan yara da basu zuwa makaranta a Najeriya

Kasancewar Saraki shugaban jam'iyar kuma yafi ra'ayin Abdulrafi'u yaci gaba da zama akan kujerar sa ya nemi gwamnoni da dama dasu sarayar masa da takarar su.

Gwamnan ta bakin babban mataimakin sa akan harkar labarai yace janyewar tashi daga neman kujerar sanata ba abinda zata amfani jam'iyar dashi.

Sanarwa: Shafin Naij.com Hausa shine yanzu ya koma Legit.ng Hausa, don inganta muku zafafan labarai dama kayatarwa

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/hausa.legit.ng

Twitter: https://twitter.com/hausa.legit.ng

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.com

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng