Da duminsa: An sace kansiloli biyu a Katsina

Da duminsa: An sace kansiloli biyu a Katsina

Rahoton da muka samu daga Daily Trust ya bayyana cewar an sace wasu kansiloli biyu na karamar hukumar Safana da ke jihar Katsina.

Kansilolin dai sune Hussaini Wanzam mai kula da harkokin kudi da kuma Bishir Dan Jikko mai kula da harkokin uwa da tsaftace muhalli.

Majiyar Legit.ng Hausa ta gano cewar an sace su ne a hanyarsu ta zuwa Batsari bayan sun taso daga aiki a jiya.

Da duminsa: Masu garkuwa da mutane sunyi awon gaba da kansiloli 2 a Katsina
Da duminsa: Masu garkuwa da mutane sunyi awon gaba da kansiloli 2 a Katsina
Asali: Twitter

DUBA WANNAN: Jigo a APC ya yi murabus bayan ya zargi gwamnati da almundaha

Kawo yanzu, wadanda suka sace su basu bukaci a biya su kudin fansa ba.

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: : https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164