Jihar Zamfara
Yan kwadago na barazanar tafiya yajin aiki a jihohin Katsina, Imo, Zamfara da Cross River a kan karin mafi ƙarancin albashi zuwa ranar 1 ga watan Disamba.
Kungiyar 'yan kwadago a Zamfara ta yi barazanar tsuduma yajin aiki idan gwamnatin jiharba ta fara aiwatar da sabon mafi karancin albashi zuwa karshen Nuwamba ba.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta samu nasarar cafke wasu masu aikata ƙaifuffuka daban-daban. Daga ciki akwak dan kasar Algeria mai safarar makamai.
Rahotanni sun nuna cewa wasu miyagun ƴan bindiga sun yi ajalin mutum 5 a wani mummunan hari da suka kai kauyen Dayau da ke Kaura Namoda a Zamfara.
Dan majalisar jam'iyyar APC daga jihar Zamfara ya ba takwarorinsa 'yan siyasa shawara kan hanyar taimakon mutane. Ya bukaci su daina jira sai lokacin zabe.
A wannan rahoton za ku ji cewa karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya maka wasu fitattun yan jaridu a Arewacin kasar nan a gaban kotu bisa zargin bata masa suna.
Dakarun sojojin saman Najeriya da ake aikin samar da tsaro sun kai hare-hare kan 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin saman sun yi ruwan bama-bamai kan bata garin.
Hukumar zaben jihar Zamfara (ZASIEC) ta sanar da zaben kananan hukumomi 14 da aka yi inda ta ce jam'iyyar PDP ce ta lashe dukan kujerun da na kansiloli.
Hukumar zaben jihar (ZASIEC) ta shirya zaben kananan hukumomi 14 da na kansiloli a yau Asabar 16 ga watan Nuwambar 2024 inda mutane da yawa suka kaurace masa.
Jihar Zamfara
Samu kari