Jihar Zamfara
A wannan labarin, jami'an tsaron kasar nan sun samu gagarumar nasara a yakin da su ke na kawar da manyan yan ta'adda daga doron kasa, inda aka kashe Kachalla.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya yi kakkausan martani kan masu zarginsa da hannu cikin ta'addancin da ke addabar mazauna Zamfara.
A wannan labarin, za ku ji cewa dalibai da malaman jami'ar tarayya ta Gusau (FUG) sun shaki iskar yanci bayan shafe akalla watanni bakwai a hannun yan bindiga.
Jam'iyyar APC reshen Zamfara ta roki Bola Tinubu ya sanya dokar ta baci a jihar saboda matsalar ta'addanci inda ta zargi Gwamna Dauda Lawal da kawo cikas.
Mako daya da kisan Halilu Sabubu, Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya sha alwashin game da kawo karshen Bello Turji da sauran yan bindiga.
Wata kungiyar matasan jam'iyyar APC ta soki Gwamna Dauda Lawal game da zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle kan ta'addanci a jihar Zamfara.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya ba al'ummar Maiduguri tallafin N100m domin agazawa waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa, ya yi addu'a ga mamata.
Ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi martani kan zargin da gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle yake yi masa na daukar nauyin 'yan bindiga.
Sheikh Murtala Bello Asada ya sake magana kan dan ta'adda, Bello Turji inda ya ce har mahaifinsa ya sani mai suna Usman Mani tabbas mutumin kirki ne.
Jihar Zamfara
Samu kari