Jihar Zamfara
Hukumar NEMA ta bayyana cewa an ceto mutane biyar da ransu tare da gano gawarwakin mutane tara sakamakon hatsarin jirgin ruwan da ya auku a jihar Zamfara.
Gwamna Dauda Lawal ya bayyana cewa ko sisi bai taras ba a bautul malin jihar Zamfara a lokacin da ya karɓi mulki daga magabacinsa, Muhammad Bello Matawalle.
Yayin da ake fama da matsalar ta'addanci a yankin Arewa maso Yamma, Gwamna Dauda Lawal Dare na Zamfara ya sha alwashin kawo karshen ta'addanci a jiharsa nan kusa.
Gwamna Dauda Lawal Dare na jihar Zamfara ya nuna farin cikinsa game da kisan Halilu Sabubu inda ya ce yanzu haka sauran yan bindiga sun rikice gaba daya.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi magana kan hatsarin jirgin ruwan da ya auku a jihar wanda ya yi sanadiyyar rasa rayukan sama da mutane 40.
Fitaccen lauya, Bulama Bukarti ya kaddamar da asusun tallafawa sojojin da suka hallaka Halilu Sabubu domin nunawa sojojin yan Najeriya suna tare da su.
An samu asarar rayuka a jihar Zamfara bayan wani jirgin ruwa dauke da fasinjoji ya kife a jihar Zamfara. Hatsarin jirgin ya ritsa da fasinjoji masu yawan gaske.
Malamin Musulunci, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya tura sako ga Bello Turji da sauran yan ta'adda bayan kisan Halilu Sabubu da safiyar ranar Juma'a.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu daga cikin 'yan bindigan da suka kashe Sarkin Gobir. Sojojin sun sheke uku daga cikin miyagun har lahira.
Jihar Zamfara
Samu kari