Jihar Zamfara
Jam'iyya mai mulki a Zamfara ta gamu da cikas da tsohon ɗan majalisar wakilan tarayya, Alhaji Kabiru Classic ya sanar da barin PDP tare da komawa APC mai adawa.
'Yan bindiga sun addabi mutanen wasu kauyukan jihar Zamfara. Miyagun 'yan bindiga sun yanka haraji ga kauyukan wanda ya fara daga miliyoyin Naira.
Dakarun tsaron sa kai na jihar da aka fi sani da Askarawa sun yi artabu da yan ta’adda da su ka yi kokarin kai hari karamar hukumar Tsafe a jihar Zamfara.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sace mutane sama da 100 a Zamfara. Cikin waɗanda aka sace akwai mata, yara ƙanana da limamin garin aka tafi da su.
Gwamnatin jihar Zamfara ta yi magana kan dalibanta da ke zube a kasar Cyprus inda ta ce ta himmatu wurin shawo kan matsalolin da suke fama da su.
Dan Majalisar Tarayya, Hon. Abubakar Gumi da ke wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum a jihar Zamfara ya koma APC saboda rikice-rikicen da ke jam'iyyar PDP.
Gwamnan jihar Zamfara ya ce yan majalisun Arewa, Sanatoci da yan majalisar wakilai za su yi watsi da bukatar Bola Tinubu kan sabuwar dokar haraji.
Jigo kuma Tsohon dan takarar a Majalisar Tarayya a karkashin PDP a jihar Kogi, Austin Okai ya caccaki Bola Tinubu kan garambawul da ya yi a gwamnatinsa.
Rundunar tsaro ta tabbatar da tsare SL Akila A. kan zargin hallaka wani soja a bakin aiki a jihar Zamfara makwanni kadan bayan kacaniyar Seamnan Abbas Haruna.
Jihar Zamfara
Samu kari