Jihar Zamfara
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya fito ya gayawa duniya cewa ko kadan ba ya tsoron hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC&..
A wannan labarin za ku ji cewa matsalolin tsaron Arewacin kasar nan, musamman a jihohin Katsina da Zamfara sun sa an yi taro na musamman a Abuja.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa watau PDP ta kara faɗawa cikim rigima yayin da tsagin Gwamna Bala Mohammed ya maka ƙara a gaban kotun kan taron NEC.
An ce lamarin ya faru ne da misalin karfe 6 na yamma a kusa da kauyen Kucheri da ke Tsafe, inda maharan suka yi wa motoci kwanton bauna tare da bude masu wuta.
Rundunar sojojin kasar nan ta jaddada matsayarta na kai farmaki har maboyar yan ta'addan da su ka addabi jama'a, musamman a Arewa maso Yammacin kasar nan.
Gwamnan jihar Zamfara ya saki fursunoni 31 kuma ya musu kyautar N50,000. An saki fursunonin ne saboda yawan kama yan bindiga. An saki fursunonin domin rage cunkoso.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun tare babban titin hanyar Funtua zuwa Gusau a jihar Zamfara. Tsagerun sun kashe muum biyu tare da yin garkuwa mutane masu yawa.
Rahotanni sun bayyana cewa sojojin da ke atisayen Hadarin Daji sun samu nasarar kashe 'yan ta'adda biyar tare da raunata wasu da dama a karan battar da suka yi.
Mazauna Anka a jihar Zamfara sun yi ihun neman dauki biyo bayan barazana da yan bindiga su ka yi na kai masu hari saboda cafke dan ta'adda a yankin.
Jihar Zamfara
Samu kari