Albashin ma'aikata
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma ya fitar da sabon mafi karancin albashi ga malaman manyan makarantu, ma'aikatan lafiya da sauran ma'aikatan jihar.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a ke sama da 4000 ke fafutukar ganin an dauke su aiki a kwalejin fasaha ta Jalingo da ke da guraben aiki ga mutane 98 kacal.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa bayanai sun nuna yawan albashi da Shugaba Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima ke karba.
Ana batun karawa Shugaba Bola Tinubu da yan siyasa albashi, mai fashin baki kan lamuran yau da kullum ya yi magana inda ya bukaci su yi murabus daga kujerunsu.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta fitar da wani rahoto da ke nuna yadda mafi karancin albashin Najeriya, N70,000 ya gaza sauya rayuwar talaka.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta bayyana cewa kuɗin da ake biyan masu rike da madafun iko, kamar Shugaban Kasa zuwa Ministoci da ƴan majalisu ya yi kaɗan.
Ana kashe biliyan 2.354 duk wata kan sanatoci 109, wanda ya isa biyan albashin farfesoshi 4,708, yayin da farfesa ke samun kusan 500,000 kacal a wata.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben shekarar 2027 a Najeriya, shugabar Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya, Didi Walson-Jack, ta gargadi ma’aikata kan shiga lamarin siyasa.
Kungiyar NLC ta bai wa gwamnati wa’adin kwanaki bakwai ta mayar da kudaden NSITF da ta karkatar, ta kuma gargaɗin shiga yajin aiki idan ba a dauki mataki ba.
Albashin ma'aikata
Samu kari