Amurka
Bayan dan majalisar Amurka ya zargi Hukumar USAID ta tallafawa Boko Haram, Majalisar Dattawa ta kira Nuhu Ribadu da hukumomin DSS da NIA da kuma DIA.
Gwamnatin Donald Trump za ta binciki tallafawa Boko Haram da kidin USAID bayan Sanatan Amurka ya bankado bayanai. Amurka ta yi Allah wadai da Boko Haram.
Sanata Geraldine Thompson ta jihar Florida a ƙasar Amurka ta riga mu gidan gaskiya bayan an mata tiyata domin gyara mata gwiwarta a ƙasar Amurka.
FBI ta cafke Oba Joseph Oloyede, Sarkin Ipetumodu, bisa zargin satar kudaden tallafin COVID-19. Ya samu miliyoyin daloli ta hanyar takardun karya.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa bai dace Najeriya ta yi shiru a kan zargin dan majalisar Amurka da ke cewa kungiyar kasarsa ta USAID ta na da hannu a Boko Haram ba.
Gwamnatin Najeriya ta shirya daukar ma’aikatan lafiya 28,000 da USAID ke daukar nauyi, domin karfafa kiwon lafiya da rage dogaro da kasashen waje.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi arangama tsakanin Kungiyar Boko Haram tsagin Bakoura da ISWAP a Abadam da ke jihar Borno a Arewacin Najeriya.
Wasu al'ummar yankin Ipetumodu a jihar Osun sun shiga damuwa kan rashin sanin halin da sarkinsu, Oba Joseph Olugbenga Oloyede ke ciki tsawon lokaci.
Dan majalisar tarayya a Amurka, Scott Perry, ya zargi hukumar USAID da taimaka wa kungiyoyin ta'adda, ciki har da Boko Haram da ke addabar Arewa maso Gabas.
Amurka
Samu kari