Amurka
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta harba makamai sassa daban-daban na Isra'ila, inda a safiyar yau ta illata wani babban asibitin tiyata da ke Kudancin kasar.
Koriya ta Arewa ta nuna goyon baya ga Iran yayin da ake fafatawa tsakanin Iran da Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Kim Jong Um ya gargadi Amurka da kawayenta.
Yayin da ake rikici tsakanin Iran da Isra'ila, akwai katafaren makamin nukiliya da ke karkashin dutse a Fordo, kusa da birnin Tehran, na barazana ga Isra’ila.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce babu wanda ya san ko zai shiga faɗan Isra'ila da Iran kao ba zai shiga ba, ya ce abubuwan sun canza a mako 1.
Yayin da aka doshi kwana na shida ana rigima tsakanin Iran da Isra'ila, Majalisar Dinkin Duniya ta nemi a gaggauta kawo karshen rikicin da tattaunawar diflomasiyya.
Ministan harkokin waje na Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya bayyana cewa haɗari ne babban ga ƙasashen Yammacin Afirka idan Amurka ta hana su shiga cikinta.
A labarin nan, za a ji cewa hukumomin kasar Iran sun bayyana cewa manhajar WhatsApp, mallakin kamfanin Meta yana mika bayanan 'yan kasar ga Isra'ila.
Wasu makamai masu linzami da Isra'ila ta harba sama sun gaza tashi sama sosai sun fado kan Yahudawa a birnin Tel Aviv. Isra'ila ta fara rasa makamai.
Jagoran juyin juya hali na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya nuna cewa kasarsa ba za ta nuna tausayi ba a yakin da take yi da haramtacciyar gwamnatin Isra'ila.
Amurka
Samu kari