Amurka
Gwamnatin Amurka na neman kama wani dan Najeriya da ya damfari kudin kirifto da suka kai N450m na bikin rantsar da shugaban Amurka Donald Trump a 2025.
Atiku Abubakar ya ce gazawar Bola Tinubu ce ta jawo Donald Trump ya ki gayyatar Najeriya taron kasashen Afrika. Atiku ya ce darajar Najeriya ta zube karkashin Tinubu
G-7 ta goyi bayan Isra'ila yayin da ta kira Iran da zama tushen duk rikicin da ke faruwa a Gabas Ta Tsakiya. G-7 ta ce ba za ta yarda Iran ta mallaki nukiliya ba.
Shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa ƙasar Isra'ila ta amince da duka sharuɗdan yarjejeniyar tsagaita wuta tsakaninta da Haram a Gaza.
Trump ya gargadi Elon Musk da ce zai iya barin Amurka ya koma Afirka ta Kudu saboda adawarsa ga dokar "Big Beautiful Bill". Musk ya yi barazana ga sanatocin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ce za ta hau teburin sulhu ne kawai bayan an cire yiwuwar kai mata hari saboda kokarinta na mallakar nukiliya.
Shugaba Donald Trump ya ce ba zai sake zama a teburin sulhu da kasar Iran ba kan mallakar makamin nukiliya. Ya ce shi ba kamar Barrack Obama ba ne.
Jagora a kungiyar NADECO, Jumoke Ogunkeyede ya bayyana yadda Bola Tinubu ya shiga damuwa a lokacin rigimar zaben 1993 slda aka soke da gudunmawar da ya bayar.
Yayin da aka kwashe kwana 12 ana gwabza fada, shugaban Amurka Donald Trump ya fadi yadda ya kare rayuwar jagoran addini, Ayatollah Ali Khamenei na Iran.
Amurka
Samu kari