Amurka
Fitacciyar jarumar Hollywood, Diane Keaton, ta rasu tana da shekara 79 a California. Ta fito a fina finai da dama ciki har da Annie Hall da ta lashe kyautar Oscar.
A labarin nan, za a ji cewa sabon tarin da Shugaban Kasar Amurka, Donald Trump ya jefa mata masu dauke da cutar kanjamau a cikin mawuyacin hali a Najeriya.
Shugaban Amurka, Donald Trump zai koma asibiti domin duba lafiyarsa karo na biyu a shekara daya. Fadar White House bata bayyana me ke damun Trump ba.
Maria Corina Machado ta samu kambun zaman lafiya na shekarar 2025 bayan tantance mutane da dama. Shugaban Amurka, Donald Trump na cikin wadanda suka nema.
Majalisar wakilan Najeriya ta yi watsi da ikirarin da wasu 'yan majalisar Amurka ke yi na yi wa Kiristoci kisan kiyashi. Ta bayyana cewa karya ce tsagwaronta.
Shugaban Amurka ya sanar da cewa an cimma yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Hamas da Isra'ila. Ya ce ana fatan hakan zai kawo karshen kashe Falasdinawa.
Sanata Ali Ndume ya dauki hanyar kawo karshen labaran karya da ake yada wa a kasashen waje a kan zargin kashe kiristocin Najeriya saboda addininsu.
Kasashen larabawa sun ce sun ji dadin yadda Hamas ta yi na'am da batun zaman lafiya da Trump ya gabatar don tsagaita wuta a zirin gaza a Isra'ila ke shiri.
Isra'ila ta bayyana fara tsagaita wuta a Gaza bayan Donald Trump ya karkato hankalin Hamas da Isra'ila kan batun zaman lafiya a yankin na Larabawa.
Amurka
Samu kari