Amurka
A labarin nan, za a ji cewa 'yan majalisar Amurka sun mika bukata ga Ma'aikatar kudi da kasar da ta sanya wa Miyetti Allah da MACBAN na Najeriya takunkumi.
Babban lauya mai kare hakkin dan Adam, Femi Falana, ya karyata shugaban kasar Amurka kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya. Ya ce bai da wata hujja.
Hukumomi sun tabbatar da mutuwar mutane tara yayin jirgin sama na dakon kaya ya rikito kan masana'antu a kasar Amurka, ana ci gaba da aikin ceto mutane.
Ministan Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo, ya mayar da martani kan zargin Trump na kisan Kiristoci, yana cewa addininsa ya tabbatar da gaskiyar gwamnati.
Fargaba ta karu bayan Trump ya yi barazanar kai harin soji kan Najeriya; masana sun yi kashedi kan kafa sansanin Amurka a ƙasar kamar yadda aka yi a Nijar da Kenya.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo (SAN) ya aika zungureriyar wasika ga shugaban Amurka, Donald Trump kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta yi Allah wadai kan barazanar da Donald Trump ya yi wa Najeriya. Ta bayyana cewa so yake yi ya cimma wasu manufofi a kasar nan.
Tsohon hafsan sojojin kasa kuma tsohon minista, Laftanal Janar Abdulrahman Dambazau (mai ritaya) ya bayyana cewa akwai makarkashiyar da Amurka ke shiryawa Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya shawarci yan kasar nan da su kwantar da hankulansu a duk da barazanar da Donald Trump ya yi.
Amurka
Samu kari