Amurka
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Bola Tinubu da kungiyar matasan kiristocin Najeriya sun yi watsi da zargin shugaban Amurka, Donald Trump.
Majalisar Isra'ila ta karanta kudirin dokar da zai ba kasar dama hukuncin kisa ga Falasdinawa. Ana son kawo dokar da za ta hana kafafen yada labaran waje aiki.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bukaci ma'aikatan Amurka masu kula da tashin jiragen sama su dawo aiki nan take. Ya yi barazanar rage musu albashi ko sauya su.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachri Lawal ya ce zargin da shugaban Amurka, Donald Trump ya yi na kisan kiristoci a Najeriya ba karya ba ne.
Kungiyar The Citizen Project ta jinjinawa matakan da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da Malam Nuhu Ribadu suka dauka bayan barazanar harin Amurka.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana alaka mai kyau da ya gina da Amurka lokacin da yake jagorantar Najeriya a matsayin shugaban soja.
Ministan labarai, Mohammed Idris ya roki ‘yan Najeriya su kwantar da hankalinsu kan sabuwar takaddamar diflomasiyya tsakanin Najeriya da Amurka bayan kalaman Trump.
Shugaban Majalisar Malaman musulunci a Kano, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce addu'a za ta kai waraka daga tashin hankalin da aka shiga kan barazanar Amurka.
Kungiyoyin duniya da dama sun karyata ikirarin shugaban Amurka kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya. EU, AU da ECOWAS sun karyata ikirarin Trump na Amurka.
Amurka
Samu kari