Amurka
Rahoton nan ya bayyana yadda aka tsara ziyarar Yariman Saudiyya a Saudiyya, inda zai gana da Trump kan batutuwan tsaro da tattalin arziki a tsakansu.
Nqjeriya ya hau mataki na 20 a jerin mukaman siyasa 20 da ake ganin sun fi kowane karfi a duniya, jerin da aka fitar ya kunshe manyan kasashe irinsu Amurka.
‘Yan Majalisar Amurka Nancy Mace ta zargi gwamnatin Joe Biden da rage mahimmancin yancin addini, ta ce Najeriya ta zama daga cikin kasashe mafi hadari ga Kiristoci.
Labarin ya yi bincike kan wani labari da ya yi ikirarin cewa shugaban Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin kama shugaban Najeriya, Bola Tinubu cikin sa'o'i 24.
Hon. Rotimi Amaechi ya ce ba su taɓa yin wata ganawar sirri da Amurkawa don karya gwamnatin PDP ba, illa dai tattaunawa kan tabbatar da zaben lafiya.
Kasar Venuzuela ta fara shirin gwabza yaki ta wasu dabaru idan Amurka ta kai mata hari bayan barazanar da Donald Trump ya yi wa kasar bayan wasu hare hare.
Shugaban Ƙungiyar Tarayyar Afrika (AU), Mahmoud Ali Youssouf, ya karya ya karyata Shugaban Amurka Donald Trump da ya ce ana ware kiristoci don kashe su a Najeriya.
Shugaban cocin PFN, Bishop Wale Oke ya ce bai yarda da barazanar kawo hari da Donald Trump ya ce zai yi a Najeriya. Ya bukaci Amurka ta hada kai da Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Abubakar Gumi ya bayyana cewa ya samu sabon labari na shiri da ake yi don nuna wa duniya wai ana kashe kiristoci.
Amurka
Samu kari