Amurka
Dan luwadin mai takarar shugabancin kasar Amurka, Pete Buttigieg ya ba wani yaro mai shekaru 9 amsa wanda ya zo taron gangamin siyasa. Yaron ya tambayi dan takarar ne yadda zai bayyana kan shi a matsayin dan luwadi, kamar yadda..
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bukaci kasar Amurka da ta soke hanin da ta yi mata na bai wa al’umman kasar bizar shiga kasarta. Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Aregbesola ne ya gabatar da wannan rokon.
Shugaban kungiyar IPOB, Nnam Kanu, yana cikin jerin masu laifi da gwamnatin tarayya ke nema. Ya tsere daga Najeriya ne bayan kotu ta bayar da belinsa daga tsare shi da ake yi a gidan yari bisa tuhumarsa da laifin cin amanar kasa
Malami ya kara da cewa akwai karin wasu kudin, Yuro miliyan 6.8, da tsohon gwamnan jihar Delta, Mista James Ibori, ya barnatar da Najeriya ke son karbo wa daga kasashen ketare. Sai dai, ya ce har yanzu ba a fara tattauna a kan kud
Wani labari da dumi - duminsa da Legit.ng ta samu daga shafin 'Spectator Index' dake shafin Tuwita ya bayyana cewa an sake kai harin makamin roka mai linzami a kan ofishin jakadancin kasar Amurka dake Baghdad, babban birnin kasar
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa kasar Amurka ta ce daga yanzu ba za ta kara bai wa baki 'yan kasashen waje da ke zuwa haihuwa cikinta izinin shiga kasar ba.
A ranar Laraba ne babban sakataren majalisar dinkin duniya, Antonio Guterres, ya sanar da cewa zai cigaba da tattauna wa da kasashen biyu domin ganin an samu lafawar amon gangunan yaki da kowanne bangare ke buga wa. Kalaman na Gut
Wani jami'in dan sanda a yankin Pima ya ce sun samu ragowar gawar wani mutum a kusa da tsaunin dake arewacin Tucson a ranar Talata. A ranar Laraba ne sashen raya gandun daji da kifaye a Arizona ya sanar da cewa an harbe zakunan
Amurka
Samu kari