Amurka
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin 'yan kasar nan sun fusata, suna neman shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bar shugabancin Najeriya saboda rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa George Akume, Sakataren gwamnatin Najeriya ya karyata Amurka da Shugabanta Donald Trump game da batun kisan kiristoci a ƙasar nan.
Tawagar Najeriya karkashin mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ta gana da dan majalisar Amurka kan rashin tsaro a Najeriya.
Wasu takardu da suka fito daga ma'aikatar shari'a ta Amurka sun nuna yadda kungiyoyin magoya bayan kafa Biafra suka ja ra'ayin Shugaba Trump ya fara zargin Najeriya.
Shugaban karamar hukumar Danko/Wasagu da ke jihar Kebbi, Hussaini Aliyu ya ce zargin da wani dan Majalisar Amurka ya yi kan daliban da aka aace ba gakiya ba ne.
Sanata Jim Risch na Idaho a Amurka ya soki gwamnatin Najeriya kan sace daliban da 'yan bindiga suka yi a jihar Kebbi. Ya ce gwamnari ta gaza wajen basa kariya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi sunayen mutanen da hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta tantance don a nada su jakadu.
Jam’iyyar APC ta soki kira da Tanimu Turaki na PDP ya yi na neman kasashen waje su shiga lamurran Najeriya, tana mai cewa hakan rashin kishin ƙasa ne.
Shugaban CAN, Rabaran Daniel Okoh, ya ce suna maraba da shawarar Amurka ta taimaka wa Najeriya wajen kawo ƙarshen kashe-kashe da rashin tsaro a ƙasar.
Amurka
Samu kari