Amurka
Ƴan jam'iyyar Democrat sun yi zargin magoya bayan Trump sun ci gaba da bin bayan motar a yunƙurinsu na ganin sun hana al-amuran yaƙin neman zaɓen Biden gudanawa
A ranar uku ga watan Nuwamba ne Amurkawa zasu kada kuri'unsu ga daya daga cikin 'yan takara biyu; Donald Trump, da Sanata Joe Biden, da ke neman kujerar shugaba
Da ya ke magana yayin taron gangamin yakin neman zabensa da aka yi ranar Juma'a a Georgia, Trump ya ce ba zai ji dadi ya sha kaye a hannun dan takara ma fi ta
kungiya mai rajin kare mutuncin Najeriya (Concerned Nigerians) ta yi Allah wadai da yunkurin shugaba Buhari na son nada Lauretta Onochie a matsayin kwamishiniya
Kasar Amurka ta ja hankalin Najeriya zuwa ga tabbatar da gudanarwar zaben gwamnan jihar Ondo wanda za a yi a ranar Asabar din nan cikin gaskiya da zaman lafiya.
Bolton, wanda ya bar gwamnatin Trump a cikin shekarar da ta gabata, ya ce shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari, ya tabbatar da cewa gwamnatinsa ta na karba
A cikin wani jawabi da sakataren gwamnati, Michael Pompeo, ya fitar ranar Laraba, gwamnatin kasar Amurka ta ja hankalin gwamnati a kan kisan fararen hula da 'ya
Sanarwar ta bayyana cewa tuni aka fara bincike a kan kai hari tare da sanar da cewa za a bayyana sunayen sojojin da aka kashe a cikin sa'o'i 24. Sai dai, sanar
Jama'a da dama sun soki manhajar tuwita da barin shugabanni su na yin amfani da dandalinsu wajen yada maganganun da basu da tushe. Sabon tsarin da tuwita ta bul
Amurka
Samu kari