Amurka
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar Amurka na ta kashe 'yan ta'adda masu kashe Kiristoci a Najeriya yayin taro a Devos na Switzerland.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana tura manyan jiragen yaki Gabas ta Tsakiya kusa da Iran a halin yanzu domin jiran ko ta kwana.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tura jakadu hudu daga cikin 68 da aka tantance zuwa kasashen da za su yi aiki. Tura jakadun ya biyo bayan tantance su.
Bayan harin yan bindiga a Kaduna, kasar Amurka ta buƙaci Najeriya ta ƙara tsaurara matakan kare Kiristoci bayan sace-sace a coci da aka yi a jihar.
Gwamnatin kasar Amurka ta sake turo tawaga Najeriya domin tattaunawa kan batutuwan da suka shafe kare rayukan kiristoci da yako da ta'addanci a kasar.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi gargadi da cewa za a shafe Iran a doron kasa idan aka kai masa hari ko aka kashe shi yayin da ya ke musayar yawu da Tehran.
Ofishin jakadancin kasar Amurka a Najeriya ya yi jimamin rasuwar Imam Abdullahi Abubakar, malamin Musulunci da ya ceci Kiristoci 300 a jihar Plateau.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya fallasa sakon da Faransa ta tura masa game da Iran, Syria da Greenland. Shugaban Faransa ne ya tura sakon ga Trump.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci gwamnatin tarayya ta yi wa jama'a bayani kan zargin fifita kiristoci a yarjejeniyar da Najeriya ta cimma da Amurka kan kiwon lafiya.
Amurka
Samu kari