Amurka
Gwamnatin Amurka ta ce har yanzu ba ta da jakada a Najeriya, duk da irin ci gaban da aka samu na kawance a tsakanin kasashen biyu, sai dai Amurka ta fadi dalili.
Gwamnatin Amurka ta gargadi yan kasarta da ke Najeriya, inda ta sanar da su kan "gagarumin barazana" na tsaro kan fitattun otel a manyan biranen kasar.
Sarki Salman da yarima mai jiran gado Muhammad Bn Salman, za su fitar da kudi $13m domin gudanar da ayyukan jin kai a Gaza, wadanda yaki ya rutsa da su
Bolivia da ke Latin Amurka ta yanke alaka da Isra'ila kan harin ta'addanci yayin da kasar ke kai hare-haren kare dangi kan Gaza wanda ya yi sanadin rayuka da dama.
Amurka ta bayyana cewa majalisar dattawan ƙasar da ta amince da naɗin kakadun ƙasar a wasu kasashen duniya ba har kawo yanzu cikinsu harda Najeriya.
Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres ya zargi Isra'ila da saba dokokin jin kai na kasa da kasa yayin da ta ke kai munanan hare-hare kan Gaza.
An bayyana fargaba kan abin da zai iya faruwa da jarirai a yankin Gaza tun bayan fara farmakin Isra'ila a wannan watan. An ce da yawan jarirai a Gaza za su mutu.
Shugaban kasar Amurka, Joe Biden ya ba da gudumawar Dala miliyan 100 ga Gaza yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin Isra'ila da Hamas wanda ya jawo rasa rayuka
Shugaban Amurka, Joe Biden ya nuna goyon bayansa ga ƙasa Isra'ila kam harin da ya halaka mutum 500 a wani asibiti a zirin Gaza. Ya ce ba Isra'ila ta kai shi ba.
Amurka
Samu kari