Amurka
Ministan tsaron Saudiyya, Khalid bin Salman ya zauna da shugaban sojojin Pakistan domin duba yadda za a magance hare-haren Iran a masarautar Saudiyya.
Wani malamin addini a kasar Ghana, Fasto Telvin Adjei Sowah, ya yi hasashe kan yakin Iran, Amurka da Israila. Ya ce ya hango abubuwan da za su faru a yakin.
Wata majiya da ke da alaka da yakin da ake a Gabas ta Tsakiya ta ce Rasha na ba Iran taimako game da bayanan motsin sojojin Amurka domin ragargazarsu.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya karbi Lionel Messi da wasu 'yan wasan Inter Miami a White House yayin da ake tsaka da gwabza yaki tsakanin Amurka da Iran.
Fadar White House ta tabbatar da cewa shugaban kasa, Donald Trump ya shirya halartar taron karbar dakarun sojojin Amurka shida da Iran ya yi ajalinsu a Kuwait.
Indiya ta ceto sojojin ruwa na Iran 183. Trump ya buƙaci Iran ta miƙa wuya ba sharaɗi, yayin da Isra'ila ta daki mazaunai 400 a Tehran da Kermanshah yau.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an tattauna ta waya tsakanin Shugaba Vladimir Putin da takwaransa na Iran kan yakin da ke faruwa a Gabas ta Tsakiya.
Firaminiatan Qatar, Mohammed bin Abdulrahman bin Jassim Al Thani, da Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araghchi sun yi magana ta waya jan hare-haren kasar.
Dan Majalisar dokokin Amurka, Riley Moore ya bayyana cewa har yanzu ana muzgunawa kiristoci a Najeriya, ya koka kan kona wata coci a Wukari kwanan nan.
Amurka
Samu kari