Amurka
Wani bako ya fadi a lokacin wani taro da Shugaba Donald Trump ya jagoranta a Fadar White House, yayin da ake magana kan rage farashin maganin kiba.
Adamu Garba ya goyi bayan ikirarin Donald Trump na cewa ana kisan kiyashi a Najeriya, ya bukaci gwamnati ta tattauna da Amurka kan yaki da ta’addanci.
Yan Majalisar Dokokin Amurka 31 sun bayyana Shugaba Trump a matsayin jarumi bisa sanya Najeriya a jerin kasashen da ake da babbar matsala kan yancin addini.
Wasu mambobin jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya sun gudanar da zanga-zangar lumana a Abuja, inda suka kai ziyara ga manyan ofisoshi na ƙasashen waje.
Farfesa Wole Soyinka ya kira Donald Trump karamin mai mulkin kama-karya bayan janye masa biza; Jakadancin Amurka ya ce biza gata ce, ba hakki ba.
A kwanan nan Shugaba Donald Trump na Amurka ya sanya Najeriya cikin “Kasashen da ake musu kallo na musamman” (CPC) kan zargin kisan kiyashi na Kiristoci a kasar.
Jam'iyyar APC reshen Amurka ta rubuta wa majalisar dokokin kasar wasika kan barazanar Trump da kai farmaki Najeriya a yaki da zargin kashe Kiristoci.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka, Donald Trump ya sake aiko sako ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Dr Hakeem Baba-Ahmad ya yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu da kar ya ce Amurka kan barazanar Trump. Ya bukaci ya yi wa 'yan Najeriya bayani kai tsaye.
Amurka
Samu kari