Amurka
Kasar Amurka ta bayyana cewa lokaci ya yi da Isra'ila za ta tsagaita wuta tare da kawo karshen kashe Falasdinawa da ke zaune a Zirin Gaza da aka shekara ana yi.
Kalaman shugaban kasar Amurka, Joe Biden na yiwuwar kai hari kan matatun man Iran da yakin da ke gudana a gabas ta tsakiya ya fara shafar ma fetur.
A shekarar 2006 aka yi yaki tsakanin Hisbullah da ksar Isra'ila. Hisbullah ta samu nasara a kan Isra'ila inda ta kashe sojoji kimanin 121 da lalata motocin yaki.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya tura sakon taya murna ga wani dan Najeriya da ya kafa tarihi a wasan allo na chess da ya yi a cikin wannan makon da ake ciki.
Rahotanni sun bayyana cewa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya dawo Najeriya bayan kammala taron Majalisar Dinkin Duniya (UNGA) karo na 79.
Rahoton da muke samu daga kasashen waje sun bayyana yadda aka kai hari kan dakarun Hezbollah tare da kashe shugabansu Hassan Nasrallah a ranan Juma'a.
Sanata Orji Kalu ya karyata cewa ya rasu a kasar Amurka. Ya kuma taya APC murna kan samun nasara a zaben Edo. Sanatan ya kara da cewa ana wahala a Najeriya.
A wannan labarin, shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana koda irin albaraktun kasa da Najeriya ke da su a taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79.
Rahotanni sun bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ba zai samu halartar babban taron Majalisar Dinkin Duniya (UNGA 79) na wannan shekarar ba. An bayyana dalili.
Amurka
Samu kari