Amurka
Babban limamin cocin RCCG, Fasto Adeboye ya bayyana cewa ya jima ya na fada wa shugabannin Najeriya zaluncin da ake yi wa kiristoci amma ba au dauki mataki ba.
Fadar shugaban kasa ta karyata wani faifan bidiyo da ya bazu a kafofin sadarwa da ke cewa sojojin Amurka sun isa tsibirin Bonny da ke Jihar Rivers.
Koriya ta Arewa ta yi barazanar ɗaukar matakin kai hari yayin da jirgin yakin Amurka ya isa Koriya Ta Kudu. Ta zargi Amurka da hada baki da Koriya ta Kudu.
Gwamnatin Turkiyya ta sanar da sammacin kama shugaban Isra'ila, Benjamin Netanyahu da wasu manyan sojoji da ministocin Isra'ila kan kisan kiyashi a Gaza.
Dele Momodu ya bukaci shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya tura manyan kasa kamar Olusegun Obasanjo su zauna da Donald Trump kan baranza ga Najeriya.
Gwamnatin Rasha ta gargadi Amurka kan barazanar da ta yi na kai farmaki Najeriya bisa zargin kisan kiristoci, ta bukaci a mutunta dokokin kasa da kasa.
Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta soke biza sama da 80,000, ciki har da na ‘yan Najeriya, saboda laifuffukan sata, tuki cikin maye da wasu dalilai na shige da fice
Tsohon malamin jami'ar UNILAG, Farfesa Lai Olurodeya ce Amurka da Shugaba Donald Trump na jin haushin Najeriya saboda ta dauko hanyar dogaro da kanta.
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau Jibrin, ya caccaki Shugaban Amurka Donald Trump bisa kalamansa kan Najeriya, yana mai cewa sun sabawa dokokin duniya.
Amurka
Samu kari