Amurka
Ministan labarai, Mohammed Idris ya roki ‘yan Najeriya su kwantar da hankalinsu kan sabuwar takaddamar diflomasiyya tsakanin Najeriya da Amurka bayan kalaman Trump.
Shugaban Majalisar Malaman musulunci a Kano, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce addu'a za ta kai waraka daga tashin hankalin da aka shiga kan barazanar Amurka.
Kungiyoyin duniya da dama sun karyata ikirarin shugaban Amurka kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya. EU, AU da ECOWAS sun karyata ikirarin Trump na Amurka.
Shehu Sani ya gargadi ƴan Najeriya da sauran ƴan Afirka da aka soke musu biza a Amurka da su koma gida kafin a kama su, yayin da gwamnatin Trump ta soke biza 80,000.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa ana samun saukin matsalolin rashin tsaro a sassan kasar tun bayan da ta hau mulki zuwa yanzu.
Rufe gwamnatin Amurka ya jawo sama da mutum 750,000 su daina zuwa aikin gwamnati. Ana fargabar fuskantar karancin abinci a Amurka tare da matsalar lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar APC, Olatunbosun Oyintiloye ya gargadi 'yan kasar nan a kan illar rarrabuwar kai bayan barazanar Trump.
Rufe gwamnatin Amurka ya jefa kasar a cikin matsalar tashin jiragen sama. A ranar Lahadi kadai sama da jirage 10,000 ne suka gaza tashi a filayen jiragen Amurka.
Kungiyar Musulman Najeriya ta fitar da sanarwa tare da bankado abin da ake nufi da batun yiwa kiristoci kisan gilla a kasar kamar yadda aka yayata kwanan nan.
Amurka
Samu kari