Siyasar Amurka
Rufe gwamnatin Amurka ya jefa kasar a cikin matsalar tashin jiragen sama. A ranar Lahadi kadai sama da jirage 10,000 ne suka gaza tashi a filayen jiragen Amurka.
Koriya ta Arewa ta yi barazanar ɗaukar matakin kai hari yayin da jirgin yakin Amurka ya isa Koriya Ta Kudu. Ta zargi Amurka da hada baki da Koriya ta Kudu.
Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta soke biza sama da 80,000, ciki har da na ‘yan Najeriya, saboda laifuffukan sata, tuki cikin maye da wasu dalilai na shige da fice
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth ya sanar da cewa sun kai hari tekun Caribbean. Ya ce shugaba Donald Trump ne ya bayar da umarnin kai hare haren.
Wani bako ya fadi a lokacin wani taro da Shugaba Donald Trump ya jagoranta a Fadar White House, yayin da ake magana kan rage farashin maganin kiba.
Yan Majalisar Dokokin Amurka 31 sun bayyana Shugaba Trump a matsayin jarumi bisa sanya Najeriya a jerin kasashen da ake da babbar matsala kan yancin addini.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka, Donald Trump ya sake aiko sako ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Rundunar sojin Amurka ta tsara yadda za ta kai farmaki Najeriya bayan ikirarin da shugaban kasar, Donald Trump ya yi kan kisan Kiristoci. Za su kai hari na'uka uku.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan majalisar Amurka da ya bijiro da kudirin a sanya Najeriya a cikin jerin kasashen da ke kisan kiristoci ya koma kan China.
Siyasar Amurka
Samu kari