Siyasar Amurka
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta yi magana game da cewa ta nemi Amurka ta dawo teburin sulhu a ci gaba da tattauna wa ko za a cimma matsaya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa za su iya shafe mako hudu suna gwabza yaki da Iran. Ya ce za su dauki fansa game da sojojin da aka kashe musu.
A labarin nan za a ji cewa kasar Faransa ta bayyana rashin jin dadi da yaki ke neman barkewa a tsakanin Iran da Isra'ila bayan hare-hare da suka kai wa junansu.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Shari'a ta Najeriya ta ja kunnen Amurka da ta kawar da ido a kan tsarin addinin Musulunci da Musulmi suka ginu a kai.
A labarin nan za a ji cewa tsohon Shugaba a kamfanin mai na kasa NNPCL ya gamu da hukunci bayan kotu ta same shi da wasu laifuffukan halatta kudin haram.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa ya fi son sasantawa da Iran maimakon shiga yaki. Ya fadi haka ne yayin tattaunawa da a majalisar Amurka.
Ga matakai 6 da majalisar Amurka ta miƙa wa Trump kan Najeriya. Matakan sun haɗa da soke dokar ɓatanci da dakatar da tallafi don kawo karshen muzgunawa kiristoci.
A labarin nan, za a ji cewa babban jami'i a gwamnatin Amurka, Jonathan Burke zai shigo Najeriya domin ziyarar kwanaki biyu a kan batun ta'addanci.
Gwamnatin Birtaniya ta hana shugaban Amurka amfani da sansanin sojinta wajen kai hari kasar Iran. Ta bayyana cewa hakan ya saba dokar kasa da kasa.
Siyasar Amurka
Samu kari