Siyasar Amurka
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana ada shugabannin addinai a fadarsa da je Abuja domin tattaunawa kan batun barazanar da Amurka ta yi wa Najeriya.
Kungiyoyin duniya da dama sun karyata ikirarin shugaban Amurka kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya. EU, AU da ECOWAS sun karyata ikirarin Trump na Amurka.
Shehu Sani ya gargadi ƴan Najeriya da sauran ƴan Afirka da aka soke musu biza a Amurka da su koma gida kafin a kama su, yayin da gwamnatin Trump ta soke biza 80,000.
Rufe gwamnatin Amurka ya jawo sama da mutum 750,000 su daina zuwa aikin gwamnati. Ana fargabar fuskantar karancin abinci a Amurka tare da matsalar lafiya.
Rufe gwamnatin Amurka ya jefa kasar a cikin matsalar tashin jiragen sama. A ranar Lahadi kadai sama da jirage 10,000 ne suka gaza tashi a filayen jiragen Amurka.
Koriya ta Arewa ta yi barazanar ɗaukar matakin kai hari yayin da jirgin yakin Amurka ya isa Koriya Ta Kudu. Ta zargi Amurka da hada baki da Koriya ta Kudu.
Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta soke biza sama da 80,000, ciki har da na ‘yan Najeriya, saboda laifuffukan sata, tuki cikin maye da wasu dalilai na shige da fice
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth ya sanar da cewa sun kai hari tekun Caribbean. Ya ce shugaba Donald Trump ne ya bayar da umarnin kai hare haren.
Wani bako ya fadi a lokacin wani taro da Shugaba Donald Trump ya jagoranta a Fadar White House, yayin da ake magana kan rage farashin maganin kiba.
Siyasar Amurka
Samu kari