Siyasar Amurka
Dubban mutane a Iran, Lebanon, Yemen da Ira sun yi zanga zangar nuna goyon baya ga Iran kan Isra'ila. Hakan na zuwa ne bayan Netanyahu ya bukaci a bijirewa Khamenei.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta bayyana cewa ba za ta amince da hawa teburin tattaunawa da duk wadanda ke goyon bayan Isra'ila ta kai mata hari ba.
Jagoran Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya karanto ayar Kur'ani ya karfafi 'yan Iran su cigaba da fafatawa da Isra'ila. Ya ce idan akwai tsoro ba za a ci nasara ba.
A wannan rahoto, za a ji cewa akwai shirye-shiryen kai wa Iran hari, yayin da gwamnatin Amurka ta fara hada kan sojojinta don kai farmaki a karshen mako.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya ce za su rama harin da Iran ta kai musu a wani asibiti da sassafe. Isra'ila ta ce shugaban Iran ya buya yana kai hari.
Koriya ta Arewa ta nuna goyon baya ga Iran yayin da ake fafatawa tsakanin Iran da Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Kim Jong Um ya gargadi Amurka da kawayenta.
Wasu 'yan majalisa a Amurka sun nuna adawa da matakin Donald Trump na shiga yaki da kasar Iran bayan rikici ya yi kamari tsakaninta da kasar Isra'ila.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana fatan za a samu tsagaita wuta a tsakanin kasashen Iran da Isa'ila.
Iran ta tabbatar da cewa Pakistan za ta shiga mata fada idan Isra'ila ta harba mata nukiliya. Iran ta ce Pakistan za ta harba nukiliya zuwa kasar Isra'ila.
Siyasar Amurka
Samu kari