Kudu maso gabashin Najeriya
Wasu matasa sun tada hargitsi a wurin naɗin sabon basaraken Nkomoro a ƙaramar hukumar Ezza ta Arewa da ke jihar Ebonyi, sun lalata motocin jami'ai.
Masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood ta sake shiga jimami bayan rasuwar fitacciyar jarumarta, Stella Ikwuegbu da aka fi sani da Madam Koikoi a jiya Lahadi.
Majalisar wakilan tarayya ta saurari kudurorin doka guda shida da za su takaita wa'adin shugaban kasa da gwamnoni da samar da ofishin mataimakin shugaban kasa 2.
Watanni hudu bayan mutuwar tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, gwamnonin jihohin Kudu maso Yamma sun saka labule a Gidan Legas da ke Ikeja a jihar Legas.
A mako mai zuwa ne Shugaba Bola Tinubu zai karbi ƙudurin sauya tsarin mulkin Najeriya zuwa 'gwamnatocin shiyya na Firimiya' duk da majalisa na adawa da shi.
Rundunar ‘yan sandan jihar Delta ta fara daukar mataki kan 'yan acaba da aka kama suna yin kabu kabu a jihar bayan da gwamnati ta kakaba dokar haramta okada.
Dangi da ahali da ma abokai na Mr. Ibu na neman yadda za su yi jana'izarsa bayan shafe kwanaki ba a yi bisonsa ba a jiharsu. An bayyana abin da ake nema.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar Enugu, wasu ‘yan bindiga sun yi ajalin wani dan takarar PDP a karamar hukuma, Hon. Ejike Ugwueze.
Kamfanin rarraba wutar lantarki a kudu maso gabas (EEDC) ya ba gidajen gwamnati da manyan ma'aikatu wa'adin katse musu lantarki. EEDC ya ce sun ci bashi sosai.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari