Kudu maso gabashin Najeriya
Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta Najeriya (NCDC) ta ce an sami rahoton bullar cutar kyandar biri a mutane 39 yayin da ta dauki matakan gaggawa.
Dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Edo, Sanata Monday Okpebolo, ya yi alkawarin samar da ayyukan yi sama da 5000 ga matasa a jihar idan ya ci zabe.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Esther Nwachukwu ta bayyana yadda rayuwarta ta kasance tare da maza daban-daban yayin da ta fadi adadin da ta yi lalata da su.
Babban malamin addinin Kirista, Fasto Enoch Adeboye ya caccaki matan da ke yin kwalliya a lokacin aurensu yana mai cewa irin wadannan matan wawaye ne.
Rahotanni sun bayyana cewa yan bindiga sun kashe ɗan sanda yayin da suka tarwatsa wani abun fashewa a shingen binciken ababen hawa a jihar Anambra.
Sanata mai wakiltar mazabar Delta ta Arewa, Ned Nwoko, ya lashi takobin daukar matakin shari'a kan masu yada karya a kansa, yayin da ya karyata rahoton cewa ya mutu.
Wani bidiyo da ya yadu a shafukan sada zumunta ya nuna lokacin da Kiristoci ke ba Musulmai kariya a lokacin da suke yin sallar Juma'a ana tsaka da zanga-zanga.
Sunan tauraron mawakin Afrobeats, Wizkid ya sake bazuwa a yanar gizo bayan da wani bidiyo na katafaren gidansa da ke Landan ya bazu. Mutane sun yi tsokaci.
Rahotanni sun bayyana cewa Allah ya karbi rayuwar fitacciyar mawakiya kuma jarumar Nollywood, Ms Onyeka Onwenu a wajen wasan bikin zagayowar ranar haihuwa.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari