Kudu maso gabashin Najeriya
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya aika da sakon ta'aziyyarsa ga al'ummar kasar Ijesha da ke jihar Osun bisa rasuwar sarkinsu, Oba Aromolaran.
Gwamnatin Anambra ta hannun ma'aikatar mata da walwalat jama'a ta ba da umarnin gudanar da bincike kan kisan wata mata da ake zargin mijinta da daɓa mata wuƙa.
Kungiyar da ke rajin kafa kasar Biafra, IPOB ta ja kunnen tsohon hadimin Muhammadu Buhari kan hada Nnamdi Kanu da rikakken dan ta'adda, Bello Turji.
Rahotanni sun bayyana cewa Sarkin Badagry, Aholu Toyi I ya tilastawa 'yan kasuwar Agbalata sauke farashin kayan abinci da sauran kayayyakin masarufi.
Majalisar Dattawan Yarabawa (YCE) ta bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta daukar matakin saukakawa 'yan kasa bayan NNPCL ya sanar da karin kudin fetur.
Gwamnatin tarayya ta ce ambaliyar ruwa za ta iya yiwa wasu jihohi 21 illa a nan gaba kadan. Gwamnatin ta bayyana sunayen jihohi 7 da ambaliyar za ta fi yiwa barna.
Gwamnan jihat Ebonyi, Francis Nwifuru ya ce da zarar shugaban ma'aikata da ma'aikata sun cimma matsaya kan tsarin da za a bi, zai fara biƴan sabon albashi N70,000
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton ƴan aware ne sun kai hari hedkwatar ƴan sanda da ke ƙaramar hukumar Idemeli ta Kudu a jihar Anambra, sun kashe kofur.
Mun tattaro bayanan manyan sarakunan Najeriya 7 da suka rigamu gidan gaskiya a cikin watanni 8 na shekarar 2024 da muke ciki. Mutuwar Sarkin Gobir ta girgiza jama'a.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari