Kudu maso gabashin Najeriya
'Yan majalisar wakilai da dattawan Najeriya daga kudancin Najeriya sun mika bukatun kafa sabbin jihohi a yankunansu. Hakan zai sa a yi wa tsarin mulki kwaskwarima.
Biyo bayan sanar da ranar Lahadi, 7 ga watan Yuli a matsayin ranar 1 ga watan Muharram na shekarar 1446, jihohi irin su Sokoto, Ƙebbi, Osun duk sun bada hutu.
Kakakin Majalisar jihar Lagos, Mudashiru Obasa ya magantu kan yiwuwar samar da dokar hana barace-barace a jihar domin ba gwamnatin ikon daukar matakai.
Tsohon mataimakin shugaban APC a Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya yi magana kan tsare-daren Bola Tinubu inda ya ce yafi yiwa yankinsa illa fiye da ko ina.
Shawarar samar da jihar Adada, sabuwar jiha a yankin Kudu maso Gabas ta tsallake karatu na farko a majalisar dattawa. Ga wasu abubuwa 5 da ya kamata ku sani.
Majalisar wakilan tarayya ta fara karatun farko kan kudirin kirkiro sabuwar jihar Etiti a shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya domin jihohin yankin su zama 6.
Kungiyar gwamnonin yankin Kudu maso Gabas sun cimma matsaya kan batun shari'ar da ake yiwa shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu. Za su gana da Tinubu.
Rahotanni da muke samu yanzu na nuni da cewa fitaccen jarumin Nollywood, Olu Jacobs ya rigamu gidan gaskiya. Sai dai matarsa Joke Silva ta karyata rahoton.
Jihohi biyu na Kudu maso Yamma za su fuskanci daukewar wutar lantarki yayin da kamfanin rarraba wutar lantarkin Najeriya ya bayyana shirin gudanar da muhimmin gyara.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari