Kudu maso gabashin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta yi karin haske kan zargin Bola Tinubu ya fifita yankin Kudu inda ta ce Arewa maso Yamma ce ta fi kowa samun kaso mai tsoka a ayyuka.
’Yan sanda a Zone 16 sun kama wata dalibar jami'ar FUO mai suna Kadi bayan wani bidiyo ya yadu a intanet, inda aka nuna ta tana yi wa wata daliba tsirara.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama hade da tsawa da iska zai sauka a sassa daban-daban na kasar nan, ta bukaci mazauna garuruwan da ake fama da ambaliya su shirya.
Yan uwan juna sun rasa rayukansu a wani mummunan hatsari da ya rutsa ayarin mataimakin kakakin Majalisar dokokin jihar Abia a hanyar dawowa daga Fatakwal.
Babban Fasto na garin Nsukka a jihar Enugu, Rabaran Francis Okobo, ya rasu yana da shekaru 89 a asibitin 'Niger Foundation, Enugu' bayan fama da jinya.
Gwamna Bala Mohammed, ya bayyana cewa akwai bukatar jam’iyyar PDP ta tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa daga Kudu, kuma Kirista don gudun maimaita kuskuren APC.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya haura mafi karancin albashin ma'aikata na kasa, ya amince da N90,000 ga karamin ma'aikaci a kowane wata.
Bayan PDP ta tura tikitin takarar shugaban kasa zuwa Kudancin Najeriya, kakakin PDP, Debo Ologunagba, ya ce har yanzu Goodluck Jonathan dan jam'iyyar ne.
Dan majalisar da ke wakiltar mazabar Ayamelum, Hon. Bernard Udemezue, ya gamu da fushin majalisar dokokin Anambra, inda aka dakatar da shi na tsawon wata 3.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari