Jihar Sokoto
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara bayan sun gwabza fada da 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga tare da kwato makamai.
Kamfanin siminti na BUA ya bai wa ɗalibai 200 daga jihohin Sokoto, Kebbi da Zamfara tallafin karatu na ₦200,000, domin ƙarfafa ilimi a yankin Arewa maso Yamma.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron ƙasar nan ta samu nasarar raba wani mugun jagoran ɗan ta'adda da duniya. An kashe Kalamu a sumanen da aka kai jihar.
Rahotanni sun ce an hango fitaccen dan bindiga, Kachalla Bello Turji, tare da mayaka da dama a yankin Fadamar Kanwa na Sabon-Birni da ke jihar Sokoto.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ragargazar 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga da dama bayan sun gwabza fada.
Wata babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta ki amincewa da bukatar da jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB, Mazi Nnamdi Kanu ya shigar a gabanta.
Gwamna Ahmed Aliyu ya samu halartar taron addu'ar uku ta fidda'u bisa rasuwar tsohon dan Majalisar Tarayya daga Sakkwato kum basarake, Muhammad Mai Lato.
Shugaban karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sakkwato, Alhaji Ayuba Hashimu ya karyata labarin da ake yadawa cewa yan bindiga sun kashe mutane a masallaci.
Wasu yan bindiga sun kai mummunan hari a lokacin sallar Asuba a Kiba Ruwa, Sabon-Birni a Sokoto inda suka kashe mutane biyu ciki har da limamin masallaci.
Jihar Sokoto
Samu kari