Jihar Sokoto
Ministan Harkokin Waje, Yusuf Tuggar, ya tabbatar da cewa Shugaba Bola Tinubu ya amince da hare-haren sama na Amurka kan sansanonin ’yan ta’adda a Sokoto.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Sakkwato sun shiga tashin hankali a lokacin da suka ji kara da haske a sararin sama gabain saukar 'bam' a yankin Jabo.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Rundunar Sojin Najeriya ta tabbatar da hadin gwiwa da Amurka wajen kai hare-haren sama kan ‘yan ta’addan ISIS ‘yan kasashen waje a Arewa maso Yamma.
Ministan tsaron Amurka Pete Hegseth ya gode wa gwamnatin Najeriya bisa hadin kai yayin hare-haren sama da aka kai kan ’yan ta’adda a jihar Sokoto.
Mazauna kauyen Jabo a Tambuwal, jihar Sokoto sun shiga tsananin fargaba bayan Amurka ta kai harin bama-bamai kan ’yan ta’adda da daren ranar Alhamis.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
A labarin nan, za a bi cewa sojojin Amurka sun kawo hari Najeriya, yayin da Donald Trump ya bayyana cewa ba zai amince a ci gaba da kiristoci a ƙasar ba.
Gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu, ya fitar da sababbin matakan yaƙi da 'yan bindiga a zaman majalisar zartarwa na ƙarshen shekarar 2025 don tabbatar da tsaro a jihar.
Jihar Sokoto
Samu kari