Jihar Sokoto
Sheikh Musa Ayyuba Lukuwa Sokoto ya sanar da cewa a yau Alhamis zai gabatar da sallar azumi bayan ya ce sun ga watan Shawwal. Ya yi haka ne sabanin Sarkin Musulmi.
Raoton da muke samu ya bayyana yadda dan majalisar tarayya a PDP ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC a jihar Sokoto yayin da ake shirin zaben 2027.
An karyata rahoton cewa rundunar sojojin Najeriya ta harbo jirgin yaki mara matuki na Iran a Sokoto, bincike ya tabbatar da cewa labarin karya ne.
Jihohin Arewacin Najeirya hudu sun ware makudan kudade domin ciyar da masu azumi a Ramadan, rage radadin talauci da raba kayan abinci ga talakawa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari karamar hukumar Rabah ta jihar Sokoto. An bayyana cewa wasu daga cikin matan da aka kama na da ciki wasu na shayarwa.
Majalisar Dinkin Duniya ba ta bayar da wa’adin kwanaki 60 ba ga Najeriya kan sakin Nnamdi Kanu. Binciken da aka yi ya gano babu hujja da ke tuntsira wannan ikirari.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Murtala Asada ya yi martani mai zafi da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nemi yan Najeriya su yafe masa laifin da ya yi masu.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya bayyana cewa zai nemi takarar gwamna a zaben 2027. Malamin ya bayyana cewa a shirye yake ya shiga takara a yanzu.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya bayyana cewa wasu mutane sun kai masa hari bayan shan ruwa a ranar 1 ga Ramadan 2026. Malamin ya yi karin bayani.
Jihar Sokoto
Samu kari