Jihar Sokoto
Yayin da ake jimamin kisan Sarkin Gobir, Malamin Musulunci, Sheikh Abubakar Lawan Triumph ya nuna damuwa kan lamarin inda ya shawarci al'umma su yi taka tsan-tsan.
Aminu Boza, ɗan majalisar dokokin Sakkwato ya ce babu hannunsa a garkuwa da sarkin Gobir ballantana kashe shi, ya ce yanzu ma ya ɗaura damarar yaƙi da ƴan bindiga.
'Yan ta'adda masu dauke da makamai sun dade suna tafka ta'asa a Najeriya. 'Yan ta'adda sun hallaka wasu daga cikin manyan sarakuna da ake da su a kasar nan.
Malamin Musulunci, Sheikh Bello Yabo ya shawarci al'umma da su tabbatar sun mallaki makamai masu kyau domin kare kansu daga cin zarafin yan bindiga a Najeriya.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi Allah wadai da kisan Sarkin Gobir hakimin Gatawa, Isah Bawa, ya ce ba zai yiwu makasan basaraken su ci bulus ba.
Gwamnatin Sokoto ta sanya dokar zaman gida ta awa 12 daga karfe 6 na safe zuwa 6 na yamma bayan da zanga zanga ta barke kan kisan sarkin Gobir, Isa Bawa.
Mazauna yankin Moriki a jihar Zamfara sun shiga tashin hankali bayan yan ta'adda sun kai masu samame a daren Laraba, tare da sace mutane 10 da neman fansar N50m.
An samu barkewar zanga-zanga domin nuna adawa da kisan gillar da 'yan bindiga suka yiwa Sarkin Gobir a jihar Sokoto. Matasan sun yi kone-kone a tituna.
Sanatoci daga Arewacin kasar nan sun shiga jerin yan Najeriya da su ka kadu da labarin kisan Sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa bayan gana masa azaba a jihar Sokoto.
Jihar Sokoto
Samu kari