Jihar Sokoto
Mukaddashin hafsan sojojin kasan Najeriya (COAS), Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya isa jihar Sokoto biyo bayan bullar 'yan ta'addan kungiyar Lakurawa.
Sabuwar kungiyar Lakurawa da ta bulla a Sokoto ta fara karfi a kananan hukumomi biyar da ke jihar inda suka fara karbar Zakka daga al'ummar yankunan.
Wasu gwamnoni a jihohin Najeriya har yanzu ba su fara biyan ma'aikata sabon mafi karancin albashi ba. Jihohin sun hada Zamfara, Taraba da Sokoto.
Ire iren ta'addancin da Lakurawa ke yi a Sokoto sun hada da hana aske gemu, jin waka, kama ma'aikata da kai hare hare kan jami'an tsaro. Suna Sokoto da Kebbi.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da bullar sabuwar kungiyar yan ta’adda a jihohi Kebbi da Sakkwato da ke Yammacin Arewacin kasar nan. Ana sa ido.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da samuwar yan ta'addar Lakurawa a jihar Sokoto. Miyagu Lakurawa suna da tarin makamai kuma suna da alaka da addini.
Wani jami’in hukumar tsaron farar hula (NSCDC) da aka karawa girma mai suna Muhammed Opatola da ke aiki da sashin Iwo ya fadi ya mutu bayan ya karbi albashi.
Sabuwar kungiyar yan ta'adda mai suna Lakurawa ta ɓulla jihar Sokoto inda ta fara raba miliyoyi domin daukar matasa. Yan ta'addar na daukar matasa a N1m.
Ana fama da matsalar yan bindiga, gwamnatin jihar ta tabbatar da bullar wasu masu alaka ta addini da ake kira Lakurawas da suke ayyukansu a kananan hukumomi biyar.
Jihar Sokoto
Samu kari