Jihar Sokoto
Miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun tafka ta'asa a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun hallaka jami'in dan sanda da wani dan banga a wani hari da suka kai.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, zai jagoranci tawagar babban hafsan tsaron kasa, Janar Christopher Musa, tare da wasu hafsoshin tsaro domin komawa Sokoto.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya bukaci masu siyasantar da matsalar rashin tsaro a jihar da su daina. Ya ce ko kadan ba za su lamunci hakan ba.
Gwamnatin jihar Sokoto ta ce biyan kudin fansa domin karbo sarkin Gobir daga hannun 'yan bindiga ya sabawa dokar yaki da ta'addanci ta Najeriya da aka kirkira a 2023
Yan sanda sun gurfanar da hadimin Sanata Aminu Waziri Tambuwal, Shafi'u Tureta bayan yada bidiyo da ke nuna gwamnan na kokarin hada kalmomin Turanci da kyar.
Gwamnatin jihar Sokoto za ta gudanar da cikakken bincike kan wani zargi da UNICEF ta yi na cewa wasu ma'aikatan jihar sun karkatar da abincin jarirai.
Kungiyoyin matasa za su maka gwamnan Sokoto a kotun ICC bisa zargin sakacin kisan sarkin Gobir, Alhaji Isa Muhammad Bawa. Sun kafa sharuda ga gwamnan.
Miyagun 'yan bindiga sun ci gaba da aikata ayyukan ta'addanci a karamar hukumar Sabon Birni da ke jihar Sokoto. Sun sace mutane 150 bayan kisan Sarkin Gobir.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya kaɗu bayan rashin da ya tafka na kaninsa, Alhaji Ahmad Ibrahim Tambuwal a jiya Asabar 24 ga watan Agustan 2024 a birnin Abuja.
Jihar Sokoto
Samu kari