Siyasar Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC na shirye-shirye domin gudanar da babban taronta na kasa tun bayan saukar Abdullahi Ganduje daga shugabancinta.
Madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwasoya gana da shugaba Bola Ahmed Tinubu a fadar shugaban kasa, Aso Villa sun tattauna batutuwan siyasa.
Tsohon mataimakin shigaban ƙasa, Alhaji atiku Abubakar ya bayyana shirin zuwa har mazaɓarsa ya yanki katin jam'iyyar haɗaƙa watau ADC da kansa ba aike ba.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Pantami ya ce idan soka ta buɗe damar bayyana manufar takara, zai sanar da jama'a matsayarsa.
Kwankwaso ya halarci taron tattalin arzikin daji a fadar shugaban kasa, inda aka jaddada amfani da fasaha wajen bunƙasa fannin daji da habaka tattalin arziki.
Barista Kashim ya fice daga PDP yana mai nuna godiya ga jam’iyya da mazaba, inda ake hasashen zai sake yin takarar gwamna a 2027 karkashin wata sabuwar jam’iyya.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi kalamai masu kaushi kan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. PDP ta bayyana cewa Tinubu ba zai kai labari ba a 2027.
Jam'iyyar NNPP ta fito ta yi magana bayan an yada wasu rahotanni masu cewa shugabanninta a kananan hukumomin jihar Katsina sun sauya sheka zuwa ADC.
Gwamnatin jihar Taraba ta fito ta yi magana kan rahotannin da ke cewa Gwamna Agbu Kefas na shirin sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa ADC ta 'yan hadaka.
Siyasar Najeriya
Samu kari