Siyasar Najeriya
Fasto Francis Udo ya bayyana cewa Godswill Akpabio zai kasance mataimakin shugaban kasa a tikitin Rabi'u Musa Kwankwaso bayan Bola Tinubu ya kammala.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce Bola Tinubu ya cancanci wa’adi na biyu kamar yadda marigayi Muhammadu Buhari inda ya bukaci a ba shugaban dama.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin ɗam Majalisar Wakilai daga Kano, Hon. Abdulmumini Kofa a Aso Rock, ya yi maganar Sanata Kwankwaso.
Shugaban matasan LP na ƙasa, Kennedy Ahanotu ya bayyana aniyarsa ta neman takarar shugabancin Najeriya a zaɓen 2027, ya cez zai sauya Najeriya ta shigo zamani.
A labarin nan, za a ji cewa fadar shugaban kasa ta fusata a kan kalaman da tsohon shugaban ADC, Ralph Uche Nwosu ya yi a kan wasu daga cikin jami'anta.
Wata kotu a Keffi na jihar Nasarawa ta tura mutanen Nasir El-Rufa'i gidan gyaran hali bisa zargin tayar da zaune tsaye. Bangaren El-Rufa'i ya musa zargin da aka masa
Tsohon shugaban jam'iyyar ADC da ya mika wa David Mark shugabanci, Ralph Nwosu ya ce gwamnatin APC ta masa tayin mukamin minista don watsi da hadaka.
Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya bukaci 'yan Arewa da su hakura da maganar takara sai Bola Tinubu ya gama wa'adi na biyu a 2031.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a APC, Sunny Moniedafe ya bayyana takaici a kan yadda jam'iyya mai mulki ke dab da ruguje wa idan ba a ɗauki mataki ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari