Siyasar Najeriya
Tsohon shugaban ma'aikata a ofishin shugaban APC na ƙasa, Muhammed Garba ya musanta rahotanni da ke cewa an fara zaman diya da manja tsakanin Tinub[ da Ganduje.
Tsohon shugaban ƙasa, Goidluck Jonathan ya nemi Peter Obi ya haƙura ya janye masa takara, ana zargin ya yi masa tayin kujerar minista idan aka yi nasara.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya roki tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na LP, Peter Obi ya dawo gidansa da asali watau jam'iyyar PD0 kafin 2027.
Yayin da PDP ke shirin gyara kura-kuranta domin zaben 2027, tsohon mataimakin gwamnan a Najeriya ya jefar da lema bayan sanar yin murabus daga jam'iyyar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu gagarumin goyon baya daga Arewa. ƙungiyoyi sama da 1,000 sun amince da tazarce tikitin Tinubu/Shettima a 2027.
Shugaban majalisar malaman Kano, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce zai yi takarar gwamnan Kano karkashin jam'iyyar ADC. Ya yi magana kan hadakar yan adawa a 2027.
Tsohon shugaban NIMASA, Bashir Jamoh ya ce har yanzu tsohon gwaman jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i yana jam'iyyar APC duk da maganar cewa ya koma SDP.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufa'i ya yi martani game da cewa labarin siyasar shi ta zo karshe a Najeriya. El-rufa'i ya ce bayan 2027 za a gane gaskiya.
Shugaba Bola Tinubu ya naɗa Injiniya Abdullahi Ramat a matsayin shugaban NERC tare da wasu kwamishinoni biyu domin inganta harkar wutar lantarki a Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari