Siyasar Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Ekiti, Kayode Fayemi ya ce ba shi da masaniya a kan yadda aka hada hannu wajen samar da ADC da ke adawa da Bola Tinubu.
Dan majalisar wakilai wanda ke wakiltar wasu mazabobi a jihar Kogi, Leke Abejide ya yi hasashen nasarar Bola Tinubu idan ya yi takara da Goodluck Jonathan a 2027.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na son ganin ta kawo karshen rikicin da take fama da shi. PDP ta amince da bukatun da Nyesom Wike ya gabatar a gabanta.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Sakataren Gwamnatin Muhammadu Buhari, Boss Mustapha ya bayyana matsayarsa kan sauya sheƙa zuwa jam'iyyar adawa ta ADC.
Hon. Idimogu ya roƙi Shugaba Tinubu ya yi wa Nnamdi Kanu afuwa, yana mai cewa hakan zai rage tashin hankali, farfaɗo da kasuwanci, da kawo zaman lafiya a Kudu.
Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Osun, Sanata Olatunbosun Oyintiloye, ya bukaci manyan 'yan siyasar Arewa da su marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya.
Ambode ya karyata jita-jitar ficewa daga APC, ya jaddada goyon bayansa ga Tinubu, yayin da Bamigbade ya bukaci jama’a su yi watsi da labarin karya.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana ra'ayinsa kan gwamnatocin marigayi Muhammadu Buhari da ta shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana cewa zai kawo karshen cin hanci da rashawa idan ya samu nasarar zama shugaban kasan Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari