Siyasar Najeriya
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya bayyana kwarin gwiwa da tabbacin cewa Shugaba Bola Tinubu ne zai samu nasara a zaben shugaban kasa na 2027.
Zababbar kansilar Ibeju-Lekki, Oluwakemi Rufai, ta rasu bayan mako biyu da rantsar da ita, abin da ya jawo martani mai zafi daga al’umma da jam’iyyar APC.
Sanata Wadada ya ce Tinubu ya riga ya mallaki kujerar shugaban ƙasa ta 2027, ya kalubalanci ‘yan adawa da su fito da tsare-tsare na gaskiya maimakon 'sukar banza'.
A labarin nan, za a ji yadda hukumar EFCC ta samu gano sabuwar dabarar 'yan siyasa na samun kafar wawashe kudin jama'a da zarar sun ci zabe kafin shiga ofis.
Sanata Aliyu Wadada wanda yake wakiltar Nasarawa ta Yamma a majalisar dattawa, ya sauya sheka daga jam'iyyar SDP zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Jam'iyyar ADC ta dauki matakin dakatar da shugabanta a jihar Kebbi. Ta zarge shi da yin abubuwa ba tare da shawara ba, tare da jawo 'yan siyasar Abuja zuwa cikinta.
Wani jigo a jam'iyyar PDP ya bayyana amfanin da tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan zai yi wa Najeriya idan ya zama shugaba a karo na biyu.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir Lawal ya ce Arewa ta kafa kungiyar NPCP don zaben dan siyasar da zai magance matsalolin yankin tare da canza tsarin 2023.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya ziyarci shugaban kasa a Aso Rock, an ga tambarin nan na Bola Tinubu a jikin hular da ya sanya yayin ziyarar.
Siyasar Najeriya
Samu kari