Siyasar Najeriya
Kungiyar Yiaga Africa ta bayyana cewa akwai bukatar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi nazari sosai kafin nada wanda zai maye gurbin shugaban INEC na kasa.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben shekarar 2027 a Najeriya, shugabar Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya, Didi Walson-Jack, ta gargadi ma’aikata kan shiga lamarin siyasa.
Jam’iyyar ADC a jihar Ogun ta zargi ’yan sanda da tarwatsa taronta duk da samun izini, ta ce APC na amfani da jami’an tsaro wajen cin moriyar siyasa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bukaci mazauna kananan hukumomin Shanono, Bagwai, Ghari da Tsanyawa su zabi yan takarar NNPP a zaben cike gurbi ranar Asabar.
Charly Boy ya ce duk dan siyasar da ya murde zaben 2027 zai fuskanci mummunar sakamako ciki har da mutuwa, inda ya nemi 'yan Najeriya su saya gwamnati a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa sabuwar rigima ta kunno kai cikin jam'iyyar APC reshen jihar Neja yayin da Shugaban karamar hukuma ya kai Gwamna Umaru Bago kotu.
Tsohuwar mataimakiyar Muhammadu Buhari ta soki yadda ake bai wa masu laifi mukamai a jam’iyyar, tana kiran halin rashin kunya da mutunta masu laifi.
Primate Elijah Ayodele, shugaban cocinIESC ya yi hasashen cewa wasu ’yan takarar ADC biyu za su hana Shugaba Bola Tinubu da Atiku Abubakar lashe zaben 2027.
Jam'iyyar PDP ta yi martani kan sharadin da Nyesom Wike ya kafa kafin a samu zaman lafiya a cikinta. Ta ce babu wanda ya isa ya yi mata irin hakan.
Siyasar Najeriya
Samu kari